• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Bankin IMF zai taimaka wa Najeriya da shawarwarin fasaha da tsare-tsare – eNaira

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
November 29, 2021
in Harkokin Kudade/Noma
0
KADDAMAR DA eNAIRA: Bankin CBN ya buga Naira Miliyan 500, ya raba wa bankuna Naira Miliyan 200

Bankin Bada Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa a shirye ya ke ya taimaka wa Najeriya da shawarwarin fasaha da tsare-tsare, domin ta samu nasarar shirin eNaira.

IMF ta yi wannan ƙudiri a cikin wata sanarwa da Sashen IMF Mai Kula da Afrika ya fitar a ranar Talata.

IMF ta lura cewa ganin yadda cukumurɗa da girman tattalin arzikin Najeriya ya ke, tsarin eNaira da ta ƙaddamar cikin watan Oktoba, ya fara jan hankalin ƙasashen duniya da Manyan Bankunan Ƙasashe.

Kamar sauran tsarin kuɗin dijital, shi ma tsarin eNaira ya na tattare da kasada sannan kuma akwai sauran ƙalubale da kuma alfanun ƙarfafa tattalin arziki.

Cikin watan jiya ne Bankin CBN ya buga Naira Miliyan 500, ya raba wa bankuna Naira Miliyan 200.

Najeriya ta buga sabbin kuɗin eNaira miliyan 500, kuma ta raba wa bankunan kasuwanci eNaira na miliyan 200.

Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele ne ya bayyana haka a lokacin da Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da sabuwar hada-hadar zamani ta eNaira, ranar Litinin a Abuja.

Emefiele ya ce tuni har manyan bankuna da hamshaƙan masu hada-hada da sauran dubban jama’a sun yi wa tsarin tun a lokacin da ake ƙaddamar da shi kai-tsaye.

Ya ce tuni har bankuna 33 sun shiga sahun hada-hadar kai-tsaye a cikin tsarin manhajar, kuma sama da gaggan ‘yan hada-hada 120 su ka samu nasarar yin rajista a tsarin na eNaira. Kuma sama da kwastomomi 2000 ne su ka shiga.

“A yau duk kwastomomin da su ka shiga cikin manhajar eNaira za su iya yin abubuwan da su ka haɗa da:

“Za su iya buɗe na su alaben, za su iya zuba wa alaben su na eNaira daga asusun su na ajiya a banki, za su iya tura kuɗi daga alaben su na eNaira zuwa alaben wani abokin hulɗar su na eNaira. Kuma za su iya saye ko sayarwa ko biyan kuɗi daga alaben su.”

Emefiele ya jinjina wa Shugaba Buhari, inda ya ce ya kafa gagarimin tarihi, wanda ƙaddamar da eNaira a Najeriya shi ne na farko a Afrika.

Cikin watan Satumba, Bankin CBN ya ce bai ƙirƙiro hada-hadar eNaira don ya ƙwace wa bankuna kwastomomi ba.

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya kwantar wa ɗaukacin bankunan kasuwanci na Najeriya rai, yayin da ya bayyana cewa bai ƙirƙiro tsarin hada-hadar kuɗaɗe na eNaira don ya ƙwace wa bankunan kwastomomin su ba.

Ya ce tsarin an fito da shi ne domin bayar da damar hada-hada ga ba’arin mutanen da ba su samun damar shiga wasu hada-hadar kuɗaɗe.

CBN ya bayyana haka a ranar Litinin, yayin da ya ke ƙarin haske a sabon shafin eNaira na yanar gizo.

A ranar 1 Ga Oktoba ne dai CBN zai ƙaddamar da fara aiki da amfani da tsarin na eNaira.

Ya ce shiri ne na bunƙasa sabon tsarin kasuwanci ta intanet domin cibiyoyin hada-hadar kuɗaɗe su ƙara samun kwastomomin da ke yawan ƙara wa kuɗaɗen ajiyar su na banki nauyi.

CBN ya bayar da bayani dalla-dalla kan yadda tsarin eNaira zai shafi ɗaiɗaikun jama’a, ‘yan kasuwa, gwamnati da ƙungiyoyin da ba na gwamnati ba.

“Cibiyoyin Hada-hadar Kuɗaɗe sun kasance wani tsani ko gada tsakanin kwastomomi da Bankin CBN. Wannan tsari zai taimaka wajen ƙarfafa hada-hadar su.

“Tsarin eNaira ba wata dabara ba ce da CBN ya fito da ita domin ƙwace wa bankunan kasuwanci kwastomomin su.”

Tsarin eNaira na da alaƙa da haɗa dukkan kwastomomin da ke amfani da tsarin da kuma lambar asusun ajiyar kuɗaɗen su a banki.

“Sannan kuma a ƙarƙashin tsarin akwai adadin da kwastoma zai iya hada-hadantarwa, domin kada ya riƙa saurin kwashe kuɗaɗen sa, ya na haddasa wa cibiyoyin hada-hadar kuɗaɗe tabka asara.

“ENaira zai matuƙar rage ayyukan ‘yan damfara sosai, harƙalla da kuma daƙile masu ƙoƙarin karkatar da kuɗaɗe, saboda akwai lambar ‘code’ da za a iya bin diddigin kowace eNaira.”

Makonni uku da su ka gabata CBN ya ce tilas kowa ya karɓi e-Naira a hada-hadar sa.

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana cewa sabuwar ƙwandalar ‘dijital’ ta e-Naira da za a fito da ita, za kasance wani kuɗin Hada-hadar da za a riƙa amfani da shi baya ga Naira, kamar yadda dokar ƙasa ta amince da shi.

Babban Bankin Najeriya ne ya bayyana haka ta bakin Daraktan Tsare-tsaren Biyan Kuɗaɗe na CBN, Musa Jimoh ya bayyana a ranar Litinin.

Ya yi wannan ƙarin haske ne a lokacin da gidan talabijin na Channels ke tattaunawa da shi a ranar Litinin.

“A yau duk inda ka miƙa naira tilas a karɓa a matsayin ta na takardar kuɗin da dokar Najeriya ta amince a yi hada-hada da ita. To haka abin ya ke da wannan sabuwar ƙwandalar e-Naira da za a fito da ita a ranar 1 Ga Oktoba, 2021. Duk wanda aka bai wa e-Naira tilas ya karɓa.” Inji Jimoh.

A ranar 30 Ga Agusta ne CBN ya bayyana fito da e-Naira daga ranar 1 Ga Oktoba.

Za a fito da ita ce domin ta maye gurbin ‘cryptocurrency’ a ƙasar nan, bayan da CBN ɗin ya haramta, tun a cikin watan Fabrairu.

E-Naira dai ba wasu ƙwandaloli ne za a riƙa yawo da su a cikin aljihu ba. Hada-hadar kuɗaɗe ce ta intanet.

Dalili kenan ma CBN ya yi kira ga duk mai wayar sadarwa samfurin Android ko iPhone cewa su kwashi manhajar e-Naira wallet a daga rumbun kwasar manhajojin ‘application stores’ a wayoyin su.

Da aka tambaye shi anya Najeriya ta shirya bin wannan tsari kuwa, domin ana ganin za a iya fuskantar matsaloli a tsarin hada-hadar e-Naira.

Amma sai ya ce ba ya tsammanin wannan tsari ya na da wahalar da zai iya kawo wani cikas ko matsala a ƙasar nan.

“Ai ba cewa aka yi rana ɗaya kowa tilas ya karɓe ta ba, ko ya yi mu’amala da ita ba. Abin zai ɗan ɗauki lokaci, kafin ya karaɗe ko’ina na sassan ƙasar nan da kuma kowane irin hada-hadar kasuwanci.”

“Idan ka tuna a baya akwai lokacin da a ƙasar nan ba kowa ke yarda da tsarin POS ba. Amma yanzu kuma ya cika ko’ina.”

A ƙarshe ya wani ƙarin alfanun e-Naira shi ne za a rage buga takardun kuɗaɗe, kuma za a rage yawan jigilar kuɗaɗe daga nan zuwa can.

Tags: AbujaHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

YADA JITA-JITA: Matsayin IPOB a Najeriya – Binciken DUBAWA

Next Post

ZAMFARA A HANNUN ‘YAN BINDIGA: Yadda mahara suka kashe mutum hudu a harin hanyar Tsafe-Gusau

Next Post
Yadda Mahara suka sace mata da Ɗan wani Ɗan sanda a Yola

ZAMFARA A HANNUN 'YAN BINDIGA: Yadda mahara suka kashe mutum hudu a harin hanyar Tsafe-Gusau

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ka zo ka yi mini mataimaki kawai – Kwankwaso ga Peter Obi
  • RIKICIN KWANCE WA ATIKU ZANI A KASUWA: Rundunar PDP ɓangaren Wike sun nemi a tsige Ayu, Shugaban Jam’iyya
  • YADDA KALLO YA KOMA OGUN: Obasanjo ya karaɗe Abeokuta ya na ɗaukar fasinja da Keke NAPEP
  • Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo
  • Mutum 77 sun kamu da Kanjamau a jihar Taraba

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.