• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Bankin IMF zai taimaka wa Najeriya da shawarwarin fasaha da tsare-tsare – eNaira

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
November 29, 2021
in Harkokin Kasuwanci/Noma
0
KADDAMAR DA eNAIRA: Bankin CBN ya buga Naira Miliyan 500, ya raba wa bankuna Naira Miliyan 200

Bankin Bada Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa a shirye ya ke ya taimaka wa Najeriya da shawarwarin fasaha da tsare-tsare, domin ta samu nasarar shirin eNaira.

IMF ta yi wannan ƙudiri a cikin wata sanarwa da Sashen IMF Mai Kula da Afrika ya fitar a ranar Talata.

IMF ta lura cewa ganin yadda cukumurɗa da girman tattalin arzikin Najeriya ya ke, tsarin eNaira da ta ƙaddamar cikin watan Oktoba, ya fara jan hankalin ƙasashen duniya da Manyan Bankunan Ƙasashe.

Kamar sauran tsarin kuɗin dijital, shi ma tsarin eNaira ya na tattare da kasada sannan kuma akwai sauran ƙalubale da kuma alfanun ƙarfafa tattalin arziki.

Cikin watan jiya ne Bankin CBN ya buga Naira Miliyan 500, ya raba wa bankuna Naira Miliyan 200.

Najeriya ta buga sabbin kuɗin eNaira miliyan 500, kuma ta raba wa bankunan kasuwanci eNaira na miliyan 200.

Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele ne ya bayyana haka a lokacin da Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da sabuwar hada-hadar zamani ta eNaira, ranar Litinin a Abuja.

Emefiele ya ce tuni har manyan bankuna da hamshaƙan masu hada-hada da sauran dubban jama’a sun yi wa tsarin tun a lokacin da ake ƙaddamar da shi kai-tsaye.

Ya ce tuni har bankuna 33 sun shiga sahun hada-hadar kai-tsaye a cikin tsarin manhajar, kuma sama da gaggan ‘yan hada-hada 120 su ka samu nasarar yin rajista a tsarin na eNaira. Kuma sama da kwastomomi 2000 ne su ka shiga.

“A yau duk kwastomomin da su ka shiga cikin manhajar eNaira za su iya yin abubuwan da su ka haɗa da:

“Za su iya buɗe na su alaben, za su iya zuba wa alaben su na eNaira daga asusun su na ajiya a banki, za su iya tura kuɗi daga alaben su na eNaira zuwa alaben wani abokin hulɗar su na eNaira. Kuma za su iya saye ko sayarwa ko biyan kuɗi daga alaben su.”

Emefiele ya jinjina wa Shugaba Buhari, inda ya ce ya kafa gagarimin tarihi, wanda ƙaddamar da eNaira a Najeriya shi ne na farko a Afrika.

Cikin watan Satumba, Bankin CBN ya ce bai ƙirƙiro hada-hadar eNaira don ya ƙwace wa bankuna kwastomomi ba.

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya kwantar wa ɗaukacin bankunan kasuwanci na Najeriya rai, yayin da ya bayyana cewa bai ƙirƙiro tsarin hada-hadar kuɗaɗe na eNaira don ya ƙwace wa bankunan kwastomomin su ba.

Ya ce tsarin an fito da shi ne domin bayar da damar hada-hada ga ba’arin mutanen da ba su samun damar shiga wasu hada-hadar kuɗaɗe.

CBN ya bayyana haka a ranar Litinin, yayin da ya ke ƙarin haske a sabon shafin eNaira na yanar gizo.

A ranar 1 Ga Oktoba ne dai CBN zai ƙaddamar da fara aiki da amfani da tsarin na eNaira.

Ya ce shiri ne na bunƙasa sabon tsarin kasuwanci ta intanet domin cibiyoyin hada-hadar kuɗaɗe su ƙara samun kwastomomin da ke yawan ƙara wa kuɗaɗen ajiyar su na banki nauyi.

CBN ya bayar da bayani dalla-dalla kan yadda tsarin eNaira zai shafi ɗaiɗaikun jama’a, ‘yan kasuwa, gwamnati da ƙungiyoyin da ba na gwamnati ba.

“Cibiyoyin Hada-hadar Kuɗaɗe sun kasance wani tsani ko gada tsakanin kwastomomi da Bankin CBN. Wannan tsari zai taimaka wajen ƙarfafa hada-hadar su.

“Tsarin eNaira ba wata dabara ba ce da CBN ya fito da ita domin ƙwace wa bankunan kasuwanci kwastomomin su.”

Tsarin eNaira na da alaƙa da haɗa dukkan kwastomomin da ke amfani da tsarin da kuma lambar asusun ajiyar kuɗaɗen su a banki.

“Sannan kuma a ƙarƙashin tsarin akwai adadin da kwastoma zai iya hada-hadantarwa, domin kada ya riƙa saurin kwashe kuɗaɗen sa, ya na haddasa wa cibiyoyin hada-hadar kuɗaɗe tabka asara.

“ENaira zai matuƙar rage ayyukan ‘yan damfara sosai, harƙalla da kuma daƙile masu ƙoƙarin karkatar da kuɗaɗe, saboda akwai lambar ‘code’ da za a iya bin diddigin kowace eNaira.”

Makonni uku da su ka gabata CBN ya ce tilas kowa ya karɓi e-Naira a hada-hadar sa.

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana cewa sabuwar ƙwandalar ‘dijital’ ta e-Naira da za a fito da ita, za kasance wani kuɗin Hada-hadar da za a riƙa amfani da shi baya ga Naira, kamar yadda dokar ƙasa ta amince da shi.

Babban Bankin Najeriya ne ya bayyana haka ta bakin Daraktan Tsare-tsaren Biyan Kuɗaɗe na CBN, Musa Jimoh ya bayyana a ranar Litinin.

Ya yi wannan ƙarin haske ne a lokacin da gidan talabijin na Channels ke tattaunawa da shi a ranar Litinin.

“A yau duk inda ka miƙa naira tilas a karɓa a matsayin ta na takardar kuɗin da dokar Najeriya ta amince a yi hada-hada da ita. To haka abin ya ke da wannan sabuwar ƙwandalar e-Naira da za a fito da ita a ranar 1 Ga Oktoba, 2021. Duk wanda aka bai wa e-Naira tilas ya karɓa.” Inji Jimoh.

A ranar 30 Ga Agusta ne CBN ya bayyana fito da e-Naira daga ranar 1 Ga Oktoba.

Za a fito da ita ce domin ta maye gurbin ‘cryptocurrency’ a ƙasar nan, bayan da CBN ɗin ya haramta, tun a cikin watan Fabrairu.

E-Naira dai ba wasu ƙwandaloli ne za a riƙa yawo da su a cikin aljihu ba. Hada-hadar kuɗaɗe ce ta intanet.

Dalili kenan ma CBN ya yi kira ga duk mai wayar sadarwa samfurin Android ko iPhone cewa su kwashi manhajar e-Naira wallet a daga rumbun kwasar manhajojin ‘application stores’ a wayoyin su.

Da aka tambaye shi anya Najeriya ta shirya bin wannan tsari kuwa, domin ana ganin za a iya fuskantar matsaloli a tsarin hada-hadar e-Naira.

Amma sai ya ce ba ya tsammanin wannan tsari ya na da wahalar da zai iya kawo wani cikas ko matsala a ƙasar nan.

“Ai ba cewa aka yi rana ɗaya kowa tilas ya karɓe ta ba, ko ya yi mu’amala da ita ba. Abin zai ɗan ɗauki lokaci, kafin ya karaɗe ko’ina na sassan ƙasar nan da kuma kowane irin hada-hadar kasuwanci.”

“Idan ka tuna a baya akwai lokacin da a ƙasar nan ba kowa ke yarda da tsarin POS ba. Amma yanzu kuma ya cika ko’ina.”

A ƙarshe ya wani ƙarin alfanun e-Naira shi ne za a rage buga takardun kuɗaɗe, kuma za a rage yawan jigilar kuɗaɗe daga nan zuwa can.

Tags: AbujaHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

YADA JITA-JITA: Matsayin IPOB a Najeriya – Binciken DUBAWA

Next Post

ZAMFARA A HANNUN ‘YAN BINDIGA: Yadda mahara suka kashe mutum hudu a harin hanyar Tsafe-Gusau

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Yadda Mahara suka sace mata da Ɗan wani Ɗan sanda a Yola

ZAMFARA A HANNUN 'YAN BINDIGA: Yadda mahara suka kashe mutum hudu a harin hanyar Tsafe-Gusau

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru
  • TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa
  • FCT ABUJA: Wike ya kori shugabanni da daraktocin hukumomi 21
  • Kotu ta yi watsi da ƙarar PDP a Shari’ar gwamnan Kaduna, dalili kuwa shine wai ba ta shigar da ƙara da wuri ba
  • MASHAHURAN JAMI’O’IN DUNIYA: Jami’ar Bayero ta fita kunya, Covenant da UI ne kawai ke gaba da ita a Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.