• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

YADA JITA-JITA: Matsayin IPOB a Najeriya – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
November 29, 2021
in Rahotanni
0
Ba za mu yarda a kala ma IPOB kashe Gulak ba – Kakakin IPOB, Powerfull

A watan Nuwamban 2018 BBC ta buga wani labari kan yadda yan Najeriya ke rige-rigen fadawa tarkon labaran karya wato “fake News” Saboda kawai a dama da su.

Bincike ya nuna cewa akwai labaran karya da dama, kuma yadda ake gaggawar yada labarai ba tare da an tantance gaskiyar su ba na da hatsarin gaske ganin cewa da dama daga ciki Kage ake yi wa IPOB ba tsantsagwaran gaskiya bane ake fadi game da ayyukan su musammam a yankin kudu Maso Gabashin kasar nan. Bayan haka hotuna da bidiyoyin da akan gyara domin su saje da labaran karyar na sake sanya jama’a cikin hadari fiye da yadda aka sani a baya. Musamman ma domin wasu daga cikin labaran an kirkiro su ne da burin yaudarar jama’a, su yarda da labaran karyar, wata sa’a kuma ta ma harzuka su ta yadda zai janyo rikici a cikin kasar.

Misali mai kyau dangane da wannan shi ne irin labaran da ake yadawa game da kungiyar fafutukar kafa kasa Biafra. Yawancin zarge-zargen da ake yadawa game da kungiyar ‘yan awaren farfaganda ne kawai da karairayin da ka iya sanya kasar cikin wani hali na ha’ula’i. Duk da cewa ba dukansu ne ke jan hankali, akwai labarai irin na su da yawa a kafofin sadarwa.

Yanayin jita-jitan da ke kewaye da ayyukan ‘yan kungiyar awaren IPOB

An kirkiro Kungiyar ‘yan asalin Biafra (IPOB) a shekarar 2014 a karkashin jagorancin Nnamdi Kanu. Kungiyar na gwagwarmayar samar da kasa mai cin gashin kanta daga cikin yankin kudu maso gabashin Najeriya inda mafi yawan al’ummar wurin ‘yan kabilar Igbo/Inyamurai ne.

Tun lokacin kungiyar ke fafutuka iri-iri a shafukan sadarwar intanet da ma kafafen yada labarai na gargajiya. Hasali ma wannan ne ya janyo zarge-zarge da dama wadanda suka yaudari jama’a.

A watan Satumban 2020, an wallafa wadansu hotuna a manhajan tiwita a shafin wani mai suna (@biafralandtwt_1) wadanda suka nuna wani kasaitaccen studiyo ko kuma dakin labaran da su ke zargi wai mallakar kungiyar IPOB ce a kasar Afirka ta Kudu. To sai dai bayan da muka duba hotunan da kyau sai muka ga cewa dakin labaran mallakar Al Jazeera ne da wani kamfanin labaran Amirka da ake kira “The Hill”.

Wannan zargin ya dade a kafofin sadarwar yanar gizo domin ya dauki hankalin jama’a sosai da yawa sun yi ta tsokaci kamar haka “wannan na da kyau. Biafra ta yi abin da kafofin yada labaran Najeriya ba za su taba iyawa ba. Wannan ya nuna cewa lallai, idan har suka balle ba abin da ba za su iya yi ba” in ji @j-storg_ a shafin tiwita.

Haka kuma a watan Fabrairun 2021 wani @AzubuikeOnovo ya wallafa hoton wani jirgin da ya lalace tare da tsokaci mai cewa kungiyar tsaron yankin gabashin kasar wato ESN ko kuma reshen tsaron kungiyar IPOB ce ta kakkabo jirgin. Mutane da yawa sun yi muhawara da labarin wasu ma har sun tabka zazzafar mahawara.

Duk da haka, bayan da aka tantance hoton sai aka gano cewa ya dade a yanar gizo tun 28 ga watan Satumban 2018. Hasali ma jaridar Africa News ce ta wallafa labarin lokacin da wadansu jiragen rundunar yakin saman Najeriya, kirar F-7Ni suka yi hatsari a Katampe a Abuja.

A wani abun mai kama da wannan tashar labaran Biafra ta wallafa wani hoto a shafin Facebook mai dauke da gawawwakin wasu maza shidda kwance a kasa jama’a sun kewaye su. Mai amfani da shafin ya yi zargin cewa mambobin kungiyar IPOB ne wadanda dakarun Najeriya suka kashe. Sai dai a wannan karon ma bayan da aka tantance hoton, an gano cewa hoto ne da aka wallafa a shafuka da dama a watan Nuwamban shekarar 2017 lokacin da kungiya ta musamman ta yaki da masu aikata miyagun laifuka (SARS) ta kashe wasu manyan barayi shidda wadanda a wancan lokacin ake zargin sun sace wata mata a jihar Cross Rivers.

Zarge-zargen da ke kewaye da kamen Nnamdi Kanu

Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar IPOB ya shiga hannun mahukuntan Najeriya ranar 14 ga watan Octoba 2015 bayan da ya shafe shekaru yana neman kafa kasar Biafra mai cin gashin kanta. Da ya yi kusan shekaru biyu yana kulle an sake shi a kan beli a watan Afrilun 2017 amma ya tsere daga kasar bayan da sojoji suka shiga gidan shi a jihar Abia lokacin wani samamen da suka kai kan mambobin kungiyar IPOB.

Yayin da yake buya, shugaban ‘yan awaren ya cigaba da jagorantar ayyukan IPOB a turai har zuwa watan Yunin 2021 lokacin da Antoni Janar na kasar kuma ministan shari’a Abubakar Malami ya sanar cewa an tsare Kanu sakamakon wata hadin gwiwa tsaknain jami’an leken asirin Najeriya da na tsaro.

Malami ya ce Kanu ya karya sharuddan belin shi na 2017 dan haka aka maido shi domin ya gurfana a gaban kuliya ya amsa kararraki 11 da aka shigar. Wannan sake kama Kanun da aka yi ya janyo martanoni da yawa a duk fadin kasar, sa’annan ana cikin haka sai wani bidiyo ya fito a kafofin sada zumuntan soshiyal mediya ya na zargin cewa mambobin IPOB sun shirya wata gagarumar zanga-zangar nuna adawa da sake kama shugabansu da aka yi. Bidiyon ya gwado mambobin kungiyar IPOB dauke da tutocin Biafra suna raira wakoki da kasidun yaki.

Sai dai a zahiri bidiyon na 2015 ne aka sake yayatawa domin sanya tsoro a zukatan jama’a. Wannan ya janyo matsala a Port Harcourt da ma fargaba a zukatan al’ummar da ba su jib a su gani ba.

Wadannan labaran sun janyo martanoni sosai a soshiyal midiya, domin mutane suna ta sake rabawa su na tsokaci a kai ba tare da sun tantance gaskiyar ba. Misali mai kyau a shafin Facebook shi ne sadda tsohon ministan sufurin sama a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya sanya labarin a shafin shi, mutane fiye da dubu 6 sun yi ma’amala da labarin.

Gaskiyar wannan lamarin ya zo daidai da sakamakon binciken da ya nuna cewa kasi 59 cikin 100 na labaran da ake sake rabawa a shafukan yanar gizo, akasarin masu rabawan suna yin hakan ne ba tare da sun karanta labaran ba. Binciken ya ce dalilin da ya sa ake yawan samun labaran karyan ke nan domin mutane suna raba labarin idan har kanun ya dauki idanunsu ko kuma ya yi musu dadi, ba tare da sun san abin da ke cikin labarin ba.

Wannan binciken ba saukin yadawar labaran karya kadai yake nunawa ba, hatta irin illolin da wannan dabi’ar zai iya janyo wa masu amfani da shafukan

A Karshe

Yaduwar labaran karya a soshiyal mediya da tasirin da yake da shi kan masu amfani da shi a Najeriya na iya kasancewa karfen kafa ga yunkurin samar da kwanciyar hankali, hadin kai da ci gaba. A bayyane ya ke cewa duk wani zargin da aka danganta da IPOB na daukar hankali kuma a yanyin kasa kamar Najeriya wadda ke da kabilu, al’adu da addinai daban-daban hakan na tattare da sarkakiya.

Tags: Abubakar MalamiAbujaHausaIPOBLabaraiNewsNnamdi KanuPREMIUM TIMES
Previous Post

‘Yan bindiga sun sako mutum 10 cikin 13 ma’aikatan karamar hukumar Zaria da suka sace a Giwa

Next Post

Bankin IMF zai taimaka wa Najeriya da shawarwarin fasaha da tsare-tsare – eNaira

Next Post
KADDAMAR DA eNAIRA: Bankin CBN ya buga Naira Miliyan 500, ya raba wa bankuna Naira Miliyan 200

Bankin IMF zai taimaka wa Najeriya da shawarwarin fasaha da tsare-tsare - eNaira

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RIKICIN KWANCE WA ATIKU ZANI A KASUWA: Rundunar PDP ɓangaren Wike sun nemi a tsige Ayu, Shugaban Jam’iyya
  • YADDA KALLO YA KOMA OGUN: Obasanjo ya karaɗe Abeokuta ya na ɗaukar fasinja da Keke NAPEP
  • Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo
  • Mutum 77 sun kamu da Kanjamau a jihar Taraba
  • RASHIN TSARO: Shugaban karamar hukuma zai raba wa ƙungiyoyin sa kai bindigogi 80 a jihar Filato

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.