• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

NAZARI: Kafin fetur ya babbake gwamnatin APC

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 7, 2018
in Rahotanni
0
Petrol Scarcity

Petrol Scarcity

Man fetur, walau danyen sa ko tataccen sa, ya na a sahun gaba na kayan albarkatun kasa da ya fi martama da daraja a duniya. Babu lokacin fadin martabar sa ko auna gejin darajar sa a wannan rubutun. Amma dai a Nijeriya ma fetur, danyen sa ko tataccen sa, shi ne tushen duk wani alheri da kuma sharri a kasar nan.

Duk wata gwamnati, ta tarayya, jiha da kakanan hukumomi, da fetur su ke takama, idan an sayar a raba riba duk wata a ba su, a yi aiki da wani kaso, wani kason kuma a sace. Biyan albashin ma’akata, kudin fetur ne. biyan ‘yan kwangila kudaden ayyuka, kudin fetur ne. Komai dai fetur, fetur, fetur.

ALHERI DA SHARRIN MAN FETUR

Idan mu ka haska madubin sharri kuwa, za mu ga duk wata babbar sata a kasar nan, kudin fetur ne aka sace. Duk wani babban barawo, ko dan Kudu ko dan Arewa, to barawon kudin fetur ne, ko da kuwa a wata hukuma mai kula da harkokin addini ce aka sace kudin.

Ba za ka san fetur na da daraja ba, sai a lokacin da ya ke wahala. Za ka ga fetur ne kawai matasala a lokacin, amma matsalar sa ta shafi kowane bangare na rayuwa a kasar nan. Idan farashin sa ya tashi, sai farashin komai ya tashi, hatta tsinken ashana shi ma sai ya yi fikafiki ya tashi sama.

Duk da irin darajar da fetur ke da shi, a daya bangare kuma, fetur ne babban bala’i a kasar nan. Duk da irin kaunar sa da zame mana tilas da ya yi a rayuwa, fetur shi ne abin da aka fi yin kaffa-kaffa da shi. Gobarar sa ta fi gobarar-daji bala’i. Kadan kyes fetur ke jira, yanzu sai ya babbake dukiya ta bilyoyin nairori.

Ba Gwamanatin Muahammadu Buahri ce farau wajen fuskantar matsalar fetur ba.

Hasali ma, Buhari ya gaji wannan matsala ce daga hannun gwamnatin Goodluck Jonathan. Shi din ma, dukkan shugabannin da aka yi a kasar nan kafin shi, sun sha fama da matsalar.

Inda matsalar fetur da ake fama da ita ta gwamnatin Buhari ta fi sauran ta gwamnatocin baya tayar da hankali da kuma zama alakakai da jangwam ga al’ummar kasar nan, wuri biyu ne, ko kuma a ce uku.

Na farko, tun da ake gwamnati a Nijeriya, ta Buhari ce aka zaba musamman don ta yi maganin matsalolin da kasar nan ke fama, musamman ta man fetur da sauran manyan matsaloli.

A cikin watan Janairu, 2012, Buhari na sahun gaba wajen botsare wa gwamnatin Jonathan wajen kin yarda a kara farashin man fetur, da kuma batun cire tallafin man fetur. A lokacin da ya ke kamfen, shi da jam’iyyar sa APC, sun yi alkawarin maida lita daya ta fetur naira 45, daga naira 87 a lokacin.

AN YABA SALLAR APC, TA KASA ALWALA:

Sai dai kuma ba a dade da rantsar da Buhari ba, sai wata guguwar matsalar fetur ta tirnike gwamnati da kasa baki daya. Gwamantin APC ta rasa yadda za ta yi, inda ta yi ta dawurwura a wuri daya, daga karshe ta ce ta cire tallafin man fetur, sannan kuma an maida lita daya daga naira 87 ta koma 145.

Gwamantin ta yi haka ne don man ya rika wadata da kuma wasu dalilai da talakawa ba su gamsu da su ba. Sai dai kuma inda Buhari ke samun nasara kan ‘yan Nijeriya, shi ba a yi masa zanga-zanga kamar wadda aka yi wa Jonathan ta zaman-dirshan a cikin Janairu, 2012 ba.

Mummunan karancin mai da aka yi kwanan nan, da ya yi sanadiyyar yin bukukuwan Kirsimeti da na Sabuwar Shekara a cikin halin kunci, ya gigita kasar nan sosai. Ba a gama fita daga cikin kangin ba, sai Karamin Ministan Harkokin Fetur, Ibey Kachukwu ya cukurkuda hankalin ‘yan Nijeriya ya ce musu tabbas farashin da ma ake saida litar fetur daya a kan naira 145 ba zai dore ba, domin gwamnati idan ta sayo fetur, ya na iso mata ne har saukewa akan naira 171.

Duk da dai ya ce gwamnati ba za ta kara farashi ba, amma duk mai hankali, da maras hankalin, sun san nan gaba kadan tilas a kara farashin litar man fetur. Musamman tunda Kachikwu ya furta cewa a duk wata Nijeriya na asarar naira bilyan 900 idan ana saida lita daya a kan naira 145.

TSAKA-MAI-WUYAR GWAMANTIN BUHARI

Tsaka-mai-wuyar da gwamnatin APC ke ciki shi ne, a baya ta shimfida wa talakawa alkawurran ciyar da su da shayar da su romon dimukradiyyar da ba su taba sha ba da kuma wanda ta ce aka tauye musu ba su sha ba, tun daga ranar da aka bai wa Nijeriya ‘yanci, har zuwa 20145.

A maimakon haka, tun daga hawan gwamnatin Buhari, babu wani farashin kaya da ke sauka, sai dai tashi. Man fetur ya tashi, kananzir ya tashi, gas ma ya tashi. Haka farashin shinkafa, doya, gero, wake,masara, auduga, da dukkan kayan masarufin da takala ke tutiya da shi a rayuwar sa ta hannu-baka-hannu-kwarya, da su kan su kayan alatu.

Kwanaki da wa’adin gwamnatin APC ne kawai ke raguwa a tsawon shekaru ukun da ta shafe ta na mulki, amma komai ya tshi, ko an tsawwala shi.

Babban farashin da ya tashi kuma ya yi wa tattalin arzikin Nijeriya dabaibayin-jakin-kuturu, shi ne farashin Dalar Amurka, wanda ya ke tsakanin naira 190 zuwa 220 kafin Buhari ya hau mulki. A yanzu kuwa ta kai naira 360 a kasuwar-shinko.

Takaicin da talakawa ke yi shi ne, duk wadannan abubuwa da suka kara farashi, su ne Buhari da APC suka rika kururuwar cewa za su saukaka wa al’umma idan sun hau mulki. Amma maimakon a samu sauki, sai kara hauhawa su ka yi.

Tun ana bai wa gwamnatin APC uzuri, har ta kai a yanzu an fara yi mata kallon ita da PDP din duk Danjuma ne da Danjummai.

HANNU DAYA BAYA DAUKAR JINKA:

Har yanzu a Arewacin kasar nan akwai dimbin mutanen da bas u yarda gwamnatin Buhari na tafka kura-kurai ba, haka kuma bas u ma so su ji masu adawa na ambaton kura-kuran.

A yayin da su ke ta hakilon kare hwamnatin, tuni sauran yankunan kasar nan sun yi nisa wajen fara kware wa gwamnatin baya. Yawanci a Arewa sun kasa fahimtar cewa kuri’un shiyya ko yanki daya, ba su zama abin dogaro ga dan takarar shugaban kasa.

KIBIYAR AJALI…

Ganin yadda aka ci kwakwar wahala a shekarun nan uku, akwai jan aiki a nan gaba. Za a sha kallon yadda gwamnatin APC za ta yi wasa da kura ba tare da takunkumi a wurin kamfen ta na cewa a zake zaben ta domin komai ya saukaka a 2019.

Matsalar man fetur din nan zai iya gurgunta APC, musamman ganin cewa saura shekara daya da wata daya a sake zabe, ga shi kuma karin farashin fatur za zame wa ‘yan Nijeriya tamkar ajali, wanda ko ba-dade, ko ba-jima sai Buhari ya kara kudin kafin zabe mai zuwa.

Za a zuba ido a gani, ko talakawa za su yarda a kara wa fetur farashi? Shin karin kudin fetur nan gaba zai zama kugiyar lankwara tattalin arzikin kasar nan ya koma bisa turba, ko kuwa zai zama kibiyar ajalin gwamnatin APC?
Kaka-tsara-kaka!

Tags: AbujafeturHausaLabaraiNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Duk Malamin da ya ki zuwa aiki, a bakin aikin sa – Gwamnatin Kaduna

Next Post

Amfanin da shan rake ya ke yi wa mace mai ciki, da wasu 9

Next Post
Amfanin da shan rake ya ke yi wa mace mai ciki, da wasu 9

Amfanin da shan rake ya ke yi wa mace mai ciki, da wasu 9

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed
  • Gwamnatin Tarayya ta fara raba wa fakirai da talakawan jihar Kebbi tallafin kudade
  • Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC
  • Walikan Filato na Amaechi ne, babu haufi, babu tantama babu kila wa kala – In ji Lalong
  • MATSALAR TSARO: Nan da wata biyu za a ƙara ɗaukar kuratan ‘yan sanda 10,000 -Dingyaɗi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.