Mafarauta dake kauyen Gur, jihar Barno, da na garin Damaturu, jihar Yobe sun kashe daya daga cikin ‘yan Boko Haram kuma barayin shano a dazukan yanki.
Kakakin rundunar sojin Najeriya,Janar Sani Usman ya ce tuni an mika dabbobin ga jami’an tsaro domin yin bincike da mika wa masu wadannan dabbobi abin su.
Discussion about this post