AIKI SAI MAI SHI: Yari ya raba wa talakawa 500 ragunan Layya a Zamfara
Shugaban kwamitin rabon kayayyakin, Sha’aya Sarkin-Fawa ne ya bayyana haka a lokacin da yakeraba ragunan a karamar Hukumar Talatan Mafara.
Shugaban kwamitin rabon kayayyakin, Sha’aya Sarkin-Fawa ne ya bayyana haka a lokacin da yakeraba ragunan a karamar Hukumar Talatan Mafara.
Ɗabi'ar mu ce karɓar baƙi a tsaftataccen Muhalli, don haka gwamnati mai hawa babbar bakuwar mu ce, za mu karɓe ...
Illiyasu Wanda shine shugaban masu siyar da raguna a kasuwar ya ce bana cinikin raguna ya yi kasa sosai saboda ...
Dubawa ta fara da tantance fadin Najeriya baki daya. Bisa bayanan Bankin Duniya a shekarar 2018 Najeriya na da girman ...
Babbar Kotun Tarayya ta jaddada wa jihohin Najeriya karfin ikon fara amfani da dokar haramta kiwon shanu sakaka a jihohin ...
Ya bayyana cewa ana yayata cewa “wai kungiyar mu ta bai wa wasu batagari iznin kai hare-hare a ciki da ...
Gwamnatin Najeriya dai ta dogara ne kacokan a kan bashi daga gwamnatin Chana, domin aikin titin jirgin daga Ibadan zuwa ...
Majalisar Dinkin Duniya da Gwamnatin Jihar Barno sun tabbatar da cewa wannan yanki ne mafi zama cikin barazanar Boko Haram ...
Premium Times ta tattauna da wani wanda ya rasa shanu 50, mai suna Muhammadu Babiye.
Mala Buni ya ce da idon say ya gani, kuma ya kirga gawarwaki 69 ta mazaje da kuma kananan yara.