Hukumar NAPTIP ta kama matar da ta kashe ‘yar shekara 3 da dukan tsiya
Babu wanda ke da masaniyar lokaci ko ranar da Chinelo ta kashe yarinyar domin lokacin da NAPTIP ta gano gawar ...
Babu wanda ke da masaniyar lokaci ko ranar da Chinelo ta kashe yarinyar domin lokacin da NAPTIP ta gano gawar ...
Daga cikin matan da hukumar ta ceto akwai mace daya dake da da namiji mai shekara 3 da kuma mata ...
Ya ce kafin haka ya faru hukumar ta gargadi Jamila da mijinta kan yadda suke azabtarwa da cin zarafin wannan ...
Umar ya ce za a damka mutum 18 ga gwamnatin kasar Kamaru domin ci gaba da bincike.
NAPTIP ta sanar da haka a wani takarda da ta aika wa PREMIUM TIMES ranan Alhamis.
Cikin watan Disamba ne tawagar ta je ta gudanar da wannan kwakkwaran bincike.
Da yawa daga cikin su sun makale a kasar babu yadda za suyi su dawo Najeriya ma.
Ya danganta nasarorin da hukumar ta samu a kan gudummawar da bangarori da dama suka bayar.
dukkan wadannan mutane da ake Dawowa da su duk su na da bukatar tallafi, agaji tare da tantance yawan su.
Okah ta bayyana haka a garin Osogbo, yayin da ta ke jawabi wajen bude ofishin hukumar a shiyyar Osogbo.