RASHIN TSARO: Gwamnatin Neja za ta rufe gidajen karuwai
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa za ta rufe duka gidajen karuwai dake jihar domin kawo karshen matsalar rashin tsaro ...
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa za ta rufe duka gidajen karuwai dake jihar domin kawo karshen matsalar rashin tsaro ...
Hukumar ta gano cewa Mercy na zama a Dubai da Najeriya sannan tana danfarar mutane da cewa za ta nemo ...
Ya kuma cewa Karamar hukumar ta Gwaram zata dauki nauyin aurar da tubabbun karuwai yan asalin Karamar hukumar idan har ...
Hisbah a jihar Bauchi ta bayyana cewa zata kirga karuwan dake jihar domin ta sanin yawan su.
Dama cikin Satumba sai da jami’an su ka je kauyen Daki Biyu su ka ruguza gidaje akasari duk na karuwai.
Hukumar ta kuma sassanta rigingimu har guda 210 musamman a tsakanin ma’aurata, abokai, iyaye da 'ya'ayn su a jihar.
Kungiyar Hisba a jihar Jigawa ta kama kwalayen giya 37 da karuwai 48 a karamar hukumar Taura.
Taron inji shi ya hada jami’an Hisba, ‘yan sanda, SSS da sauran jami’an tsaro.