KARIN FARASHIN FETUR: Tausayi ya sa aka bar shi naira 161, amma kamata ya yi a kara zuwa naira 182 – Gwamnatin Buhari
Gamayyar Kungiyar Kwadago ta Kasa dai ta nemi gwamnati ta janye karin kudin fetur, ko kuma a tafi yajin-aikin da...
Gamayyar Kungiyar Kwadago ta Kasa dai ta nemi gwamnati ta janye karin kudin fetur, ko kuma a tafi yajin-aikin da...
Gidauniyar ta ce mafi yawan wadanda suka afka cikin fatara da talauci sanadiyyar barkewar cutar, duk a kasashe masu tasowa...
Wakilin PREMIUM TIMES ya ga kwafen rahoton, wanda aka damka wa Gwamna Babagana Zulum.
Sannan kuma fadar ta fatattaki kungiyoyin biyar da suka gana da Obasanjo.
Buratai ya yi wannan bayani a lokacin da ya ke bude gadar da sojoji su ka gina a garin Kuta,...
Mailafia ya yi wannan karin bayani bayan fitowa daga Ofishin SSS na Jos daga gayyatar da suka yi masa karo...
Ta kara da cewa, Ƴa zuwa yau dai, sama da tan 41,000 na hatsi daga Rumbunan Ajiyar Hatsi da ake...
Sannan kuma ya ce martabar masana kimiyya na kasar nan za ta karu a duniya, kuma Najeriya za ta samu...
Jam'iyyar APC ta yi wa tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo raddi, bayan ragargazar da ya yi wa Shugaba Muhammadu Buhari...
A Jihar Kaduna dai mahara sun fi kai farmaki a Karamar Hukumar Chukun a kwanan nan.