
An kama wani mutum da laifin yin lalata da wata yar shekara 4 a jihar Neja
An sha kama Musa ba sau daya ba
An sha kama Musa ba sau daya ba
Sai dai kakakin ‘yan sandan bai yi wani bayani ko an biya diyya ba.
wannan mulki na shugaban jami’ar mai ci yanzu, zai ci gaba da kasancewa ya kara daga martabar ilmi a jami’ar.
Gwamnatocin za su rubutawa gwamnatin tarayya kudaden da su ka kashe domin a biya su, tunda hakkin gwamnatin tarayya ne ta gyara titin.
Hadarin inji Daura, ya ritsa da fasinjoji 34 wadanda ke cikin mitocin haya biyu,
wannan abin takaici ne, abin kunya ne kuma abu ne da al’umma ya kamata gaba daya a tashi tsaye a shawo kan sa.
Alkalin wasa dai ya tashi wasan tun kafin lokacin tashi ya yi, kasancewa kowa na ran sa.
Ita ma ministar ta ce zuwa yau ba ta yi ido-da-ido da Shugaban Kasa ba
Shugabannin kungiyar sun bayyana cewa duk da dai sun amince da yarjejeniyar, za su mika tayin da gwamnati ta yi musu, wurin mambobin su, daga nan bayan sati daya kuma su waiwayi gwamnatin tarayya dangane da matsayar su.
Wadanda aka kama din dai sun kuma bayyana cewa su ne su ka sace dalibai mata a kwalejin ilmi ta Adeyemi da ke garin Ondo.