• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Samuel Ortom

    Gwamna Ortom ya janye ƙarar da ya maka hadimin sa, wanda ya kayar da shi a zaɓen Sanatan Benuwai, kuma ya roƙi yafiya

    An kara wa ma’aikatan jinya na jihar Yobe albashi

    Akalla mutum 7,806 suka kamu da cutar tarin fuka a tsakanin shekarar 2021 – 2022 a jihar Bauchi

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Samuel Ortom

    Gwamna Ortom ya janye ƙarar da ya maka hadimin sa, wanda ya kayar da shi a zaɓen Sanatan Benuwai, kuma ya roƙi yafiya

    An kara wa ma’aikatan jinya na jihar Yobe albashi

    Akalla mutum 7,806 suka kamu da cutar tarin fuka a tsakanin shekarar 2021 – 2022 a jihar Bauchi

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Iyorchia Ayu ba alheri ba ne, baƙin jinin sa ne ya janyo faɗuwar PDP zaɓen 2023 – Chimaroke Nnamani

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

DAGULEWAR NAJERIYA: Shin ‘Yan Najeriya Za su Iya Gyara Kasar su kuwa? Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
April 23, 2022
in Ra'ayi
0
Twitter ta cire kalaman da Buhari ya yi wa ‘yan IPOB barazanar’ gwamnati zata bi da su ta irin yaren da su ka fi fahimta’

Abin takaici ne halin da nijeriya ta ke ciki na damulewa daga gazawar yaki da cin hanci da rashawa, lalacewar tsaro, rashin tsarin tattalin arziki da ciyar da Nijeriya gaba, uwa uba rushewar ilimin irin na jami’a, wanda shine ke bada tsarin da kowace kasa ta kan hau wajen cigaban ta. Ko ba komai, yau ta nuna wa kowa yadda ginin wannan kasa ke narkewa kadan-kadan, amma jagororin wannan kasar hankalin su yafi karkata wajen siyasar su, ta yadda kawai zasu dawwama a kan karagar mulki da tara dukiya ta ko yaya, a gefe guda kuma al’umar kasar na sake duruwa cikin kogin talauchi da takaici.

Halin da kasar nan take ciki a yau, tabbas zai saka shakkun kokarin yan Nijeriya wajen gyaran wannan kasa. Buhari da APC sun sami nasarar darewa karagar mulkin Nijeriya bisa gagarumin campaign da alkawuran da suka yi wa yan Nijeriya na gina tattalin arzikin wannan kasa, yaki da cin hanci da rashawa, kasancewar rashawa ce babbar annobar da tayi wa wannan kasa tarnaki na ci gaba, samawa kasar nan tsaro bisa la’akari da barazanar da Boko Haram ta ke yiwa wanna kasa, kawo gyara da ci gaban ilimi, musamman kawo karshen yawan yajin aikin malaman jami’oin wannan kasa. Amma a yau yaya kasar nan take ciki, musamman game da wadannan matsaloli?

Cin Hanci da Rashawa, shine babban ciwon da ya hana kasar nan bunkasa, shine babban linzamin da yake ruruta gudun rashin tsaro da yake addabar wannan kasar, musamman ma yankin arewa cin kasar nan. Gazawar wannan gwamnatin na kawo chanji a yakin da ake da cin hanci da rashewa ya kawo shakkun cewa, shin yan Nijeriya kuwa zasu iya gyara kasar su?

Kafin muyi duba, da maganganun da ke yawo a yau, na dacewar yin afuwar da Shugaba Buhari yayi wa wasu tsoffin gowamnoni da kotu ta hukunta bisa laifin rashawa ko akassin haka, shafewa da mayin da aka yi wa wasu takororin su da suke fuskantar irin wadan nan shari’oi wanda a yau sune jagorori a wannan gwamnati, kuma masu fada a ji, a gwamnatin da ke ikirarin ita ce kan gaba wajen yakar cin hanci da rashawa, tabbas abin mamaki ne da ma sanya ayar tambaya akan nagartar wannan mulki, yin kallo na nutsuwa da irin rikon sakainar kashin da shugabanni suke yi wa su kan su Hukumomin da suke yaki da cin hanci da rashawa mafa abin tambaya ne.

Shin rigimar da faru tsakanin Ministan shari’a Malami, da tsohon shugaban EFCC Ibrahim Magu, har ya kai da cire shi a mukamin sa, ya banbanta ne da irin danbarwar da aka samu lokacin tsohon Shugaban kasa marigayi Umaru Musa Yar’adua tsakin Ministan Shari’ar sa a wannan lokacin da tsohon shugaban hukumar EFCC wato Malam Nuhu Ribadu, yanayin rigimar suna da kamanceceniya da juna, a takaice siyasa tafi tasiri cikin rigimar, fiye da kishin kasa da kuma inganta yaki da cin hancin da rashawar domin ceto Nijeriya, irrin wannan halayya tabbas na nuna shakku ko yan Nijeriya na iya gyara kasar su. Wannan ya nuna karara babu wani banbanci a kan wannan matsalar tsakanin PDPn jiya da APCn yau.

Afuwar su Dariye da kokonto shugaba Buhari akan yaki da cin hanci da rashawa. Bisa duba ta nutsuwa akwai abubuwa da ya kamata a hankalta su, wa yanda suka hada da.

Joshua Dariye da Jolly Nyame su kadai ne gwamnonin da aka kai ga hukuntawa duk da kasan cewar akwai takwarorin su da yawa da ake tuhuma akan irin wannan badagala, misali irin su shugaban APC Senator Abdullahi Adamu, Senator Danjuma Goje, abin tambaya ya matsayin irin wadannan tsoffin gwamnoni yake a yau?

An rusa tunanin yan Nijeriya, an kauda tunanin su wajen kishin kasa, an raba tunanin su a kan bangaranci, banbancin addini. Nijeriya an kasa ta tsakanin ‘Yan Arewa Hausa Fulani, wanda akasari musulmi ne, ‘Yan Arewa Minority ko Middle Belt, akasari kiritoci ne, Yarabawa, ‘Yan Igbo, su Igbo da Yarabawa basa nuna banbancin addini a tsakanin su. Joshua da Jolly wa yanda Buhari yayi wa afuwa Kiristocin Arewa ne, wanda hakan na nuna cewa, kamar an zabi wata kabila ne kawai a ka yankewa irin wannan hukunci yayin da aka kauda kai ga wasu masu irin wannan laifi da suka fito da ga wasu yanku nan, na kin yi musu irin wannan hukuncin duk da an gurfanar da su a gaban kuliya, amma ana cewa ita shari’ a abace mai rikidar wa. Wannan tunani kadai ya isa yayi wa kasar nan tirnaki cigaba. Amma, watakila irin wannan nazari ne ya sanya Shugaba Buhari yayi musu afuwa.

Matsalar ASUU da taki ci taki cinye wa a tsawon shekaru, irin wannan matsala a Nijeriya kadai take, babu wata kasa da al’umar suke da kishi zasu aminta da irin wannan matsala. Duk kasashen da suka ci gaba a kowa ne fanni sun dogara ne da ilimi, bicike da tunani jami’ oin su wajen gina tubulin ci gaban su.

Babu ko shakka rashin shugaban ci, ilimi da kyakkyawan tunani ya sanya Nijeriya a baya tsakanin takororinta, duk albarkar gonakin mu da yawan jama’ar mu, mun kasa noma abin cin da zamu ciyar da kasar mu, mun kasa samarwa kasar mu wutar lantarki, duk da yaduwar ilimi da fasaha cikin sauki da duniya ta samar, abin takaici ne mun kasa sarrafa man fetur da iskar gas domin amfanin mu duka da arzikin da Allah ya bamu a wannan fannin.

A yau talauchi ya kai mutuka, ‘Yan Nijeriya basu da karfin saye da sayar na muhimman abubuwan bukatun su, kananan chututtuka kullum na kashe ‘Yan Nijeriya saboda rashin kudin sayen magani, ta’addanci, masifu sun yawaita saboda tsannanin talauchi. Babban tashin hankalin shine dabarun sun karewa masu mulki wajen yaye wa al’ummar wannan kasa mummuna yanayin da suke ciki.

A yau babu kasar da kai Nijeriya rashin kwanciyar hankali, musamman ma arewacin ta, kullum asarar rai ake, sace mutane a ke, kasar nan na neman zama dandalin safarar miyagun kwayoyi da masifu kala kala.

Koma mene ne ya kamata muyi wa kan mu tambaya, shin zamu iya gyara kasar mu? Ba a aiko mana shugabanni da ga wata duniya, a cikin mu ake fidda shugabanni, ya zama dole sai mun gyaru zamu iya gyara kasarmu, sai mu fifita kasar mu a kan duk wata bukatar mu zamu iya gyara kasar mu, mu kauda talauchi, rashin tsaro, cin hanci da rashawa, sannan mu gina kasar mu.

Tabbas rashin rike amanar masu mulki na wajen sauke nauyin da suka dauka, da kykkyawan tunani, ragon taka, kishin kasa da sadaukar wa ya zama kalubale ga shugabannin wannan kasa.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaAPCBuhariJigawaNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

KORONA: Mutum 9 sun kamu a cikin kwanaki uku a Najeriya

Next Post

Kurkurar Magani, Ko Kurkurar Guba? Yadda ‘Kurkura’ ya maida mutane mashaya a yankin Arewa

Next Post
Kurkurar Magani,  Ko Kurkurar Guba? Yadda ‘Kurkura’ ya maida mutane mashaya a yankin Arewa

Kurkurar Magani, Ko Kurkurar Guba? Yadda 'Kurkura' ya maida mutane mashaya a yankin Arewa

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ZAƁEN GWAMNAN KANO: Gawuna, ɗan takarar APC ya rungumi ƙaddara, ya taya Abba Gida-gida na NNPP murna
  • Shirye-shiryen miƙa mulki sun kankama gadan-gadan – Sakataren Gwamnatin Tarayya
  • ZARGIN MALLAKAR GIDAJE 14: EFCC ta ɗaura igiya a ƙugun Gwamna Yahaya Bello, ta fara wasan-kura da shi a cikin kotu
  • Idan gwamnati ta dakatar da tallafin mai ‘Subsidy’ za rika siyan litar mai N400 a Najeriya – PENGASSAN
  • INEC za ta yi zaɓukan da ba su kammalu ba a ranar 15 ga Afrilu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.