• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Tambuwal and Atiku

    FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba  sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

DAGULEWAR NAJERIYA: Shin ‘Yan Najeriya Za su Iya Gyara Kasar su kuwa? Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
April 23, 2022
in Ra'ayi
0
Twitter ta cire kalaman da Buhari ya yi wa ‘yan IPOB barazanar’ gwamnati zata bi da su ta irin yaren da su ka fi fahimta’

Abin takaici ne halin da nijeriya ta ke ciki na damulewa daga gazawar yaki da cin hanci da rashawa, lalacewar tsaro, rashin tsarin tattalin arziki da ciyar da Nijeriya gaba, uwa uba rushewar ilimin irin na jami’a, wanda shine ke bada tsarin da kowace kasa ta kan hau wajen cigaban ta. Ko ba komai, yau ta nuna wa kowa yadda ginin wannan kasa ke narkewa kadan-kadan, amma jagororin wannan kasar hankalin su yafi karkata wajen siyasar su, ta yadda kawai zasu dawwama a kan karagar mulki da tara dukiya ta ko yaya, a gefe guda kuma al’umar kasar na sake duruwa cikin kogin talauchi da takaici.

Halin da kasar nan take ciki a yau, tabbas zai saka shakkun kokarin yan Nijeriya wajen gyaran wannan kasa. Buhari da APC sun sami nasarar darewa karagar mulkin Nijeriya bisa gagarumin campaign da alkawuran da suka yi wa yan Nijeriya na gina tattalin arzikin wannan kasa, yaki da cin hanci da rashawa, kasancewar rashawa ce babbar annobar da tayi wa wannan kasa tarnaki na ci gaba, samawa kasar nan tsaro bisa la’akari da barazanar da Boko Haram ta ke yiwa wanna kasa, kawo gyara da ci gaban ilimi, musamman kawo karshen yawan yajin aikin malaman jami’oin wannan kasa. Amma a yau yaya kasar nan take ciki, musamman game da wadannan matsaloli?

Cin Hanci da Rashawa, shine babban ciwon da ya hana kasar nan bunkasa, shine babban linzamin da yake ruruta gudun rashin tsaro da yake addabar wannan kasar, musamman ma yankin arewa cin kasar nan. Gazawar wannan gwamnatin na kawo chanji a yakin da ake da cin hanci da rashewa ya kawo shakkun cewa, shin yan Nijeriya kuwa zasu iya gyara kasar su?

Kafin muyi duba, da maganganun da ke yawo a yau, na dacewar yin afuwar da Shugaba Buhari yayi wa wasu tsoffin gowamnoni da kotu ta hukunta bisa laifin rashawa ko akassin haka, shafewa da mayin da aka yi wa wasu takororin su da suke fuskantar irin wadan nan shari’oi wanda a yau sune jagorori a wannan gwamnati, kuma masu fada a ji, a gwamnatin da ke ikirarin ita ce kan gaba wajen yakar cin hanci da rashawa, tabbas abin mamaki ne da ma sanya ayar tambaya akan nagartar wannan mulki, yin kallo na nutsuwa da irin rikon sakainar kashin da shugabanni suke yi wa su kan su Hukumomin da suke yaki da cin hanci da rashawa mafa abin tambaya ne.

Shin rigimar da faru tsakanin Ministan shari’a Malami, da tsohon shugaban EFCC Ibrahim Magu, har ya kai da cire shi a mukamin sa, ya banbanta ne da irin danbarwar da aka samu lokacin tsohon Shugaban kasa marigayi Umaru Musa Yar’adua tsakin Ministan Shari’ar sa a wannan lokacin da tsohon shugaban hukumar EFCC wato Malam Nuhu Ribadu, yanayin rigimar suna da kamanceceniya da juna, a takaice siyasa tafi tasiri cikin rigimar, fiye da kishin kasa da kuma inganta yaki da cin hancin da rashawar domin ceto Nijeriya, irrin wannan halayya tabbas na nuna shakku ko yan Nijeriya na iya gyara kasar su. Wannan ya nuna karara babu wani banbanci a kan wannan matsalar tsakanin PDPn jiya da APCn yau.

Afuwar su Dariye da kokonto shugaba Buhari akan yaki da cin hanci da rashawa. Bisa duba ta nutsuwa akwai abubuwa da ya kamata a hankalta su, wa yanda suka hada da.

Joshua Dariye da Jolly Nyame su kadai ne gwamnonin da aka kai ga hukuntawa duk da kasan cewar akwai takwarorin su da yawa da ake tuhuma akan irin wannan badagala, misali irin su shugaban APC Senator Abdullahi Adamu, Senator Danjuma Goje, abin tambaya ya matsayin irin wadannan tsoffin gwamnoni yake a yau?

An rusa tunanin yan Nijeriya, an kauda tunanin su wajen kishin kasa, an raba tunanin su a kan bangaranci, banbancin addini. Nijeriya an kasa ta tsakanin ‘Yan Arewa Hausa Fulani, wanda akasari musulmi ne, ‘Yan Arewa Minority ko Middle Belt, akasari kiritoci ne, Yarabawa, ‘Yan Igbo, su Igbo da Yarabawa basa nuna banbancin addini a tsakanin su. Joshua da Jolly wa yanda Buhari yayi wa afuwa Kiristocin Arewa ne, wanda hakan na nuna cewa, kamar an zabi wata kabila ne kawai a ka yankewa irin wannan hukunci yayin da aka kauda kai ga wasu masu irin wannan laifi da suka fito da ga wasu yanku nan, na kin yi musu irin wannan hukuncin duk da an gurfanar da su a gaban kuliya, amma ana cewa ita shari’ a abace mai rikidar wa. Wannan tunani kadai ya isa yayi wa kasar nan tirnaki cigaba. Amma, watakila irin wannan nazari ne ya sanya Shugaba Buhari yayi musu afuwa.

Matsalar ASUU da taki ci taki cinye wa a tsawon shekaru, irin wannan matsala a Nijeriya kadai take, babu wata kasa da al’umar suke da kishi zasu aminta da irin wannan matsala. Duk kasashen da suka ci gaba a kowa ne fanni sun dogara ne da ilimi, bicike da tunani jami’ oin su wajen gina tubulin ci gaban su.

Babu ko shakka rashin shugaban ci, ilimi da kyakkyawan tunani ya sanya Nijeriya a baya tsakanin takororinta, duk albarkar gonakin mu da yawan jama’ar mu, mun kasa noma abin cin da zamu ciyar da kasar mu, mun kasa samarwa kasar mu wutar lantarki, duk da yaduwar ilimi da fasaha cikin sauki da duniya ta samar, abin takaici ne mun kasa sarrafa man fetur da iskar gas domin amfanin mu duka da arzikin da Allah ya bamu a wannan fannin.

A yau talauchi ya kai mutuka, ‘Yan Nijeriya basu da karfin saye da sayar na muhimman abubuwan bukatun su, kananan chututtuka kullum na kashe ‘Yan Nijeriya saboda rashin kudin sayen magani, ta’addanci, masifu sun yawaita saboda tsannanin talauchi. Babban tashin hankalin shine dabarun sun karewa masu mulki wajen yaye wa al’ummar wannan kasa mummuna yanayin da suke ciki.

A yau babu kasar da kai Nijeriya rashin kwanciyar hankali, musamman ma arewacin ta, kullum asarar rai ake, sace mutane a ke, kasar nan na neman zama dandalin safarar miyagun kwayoyi da masifu kala kala.

Koma mene ne ya kamata muyi wa kan mu tambaya, shin zamu iya gyara kasar mu? Ba a aiko mana shugabanni da ga wata duniya, a cikin mu ake fidda shugabanni, ya zama dole sai mun gyaru zamu iya gyara kasarmu, sai mu fifita kasar mu a kan duk wata bukatar mu zamu iya gyara kasar mu, mu kauda talauchi, rashin tsaro, cin hanci da rashawa, sannan mu gina kasar mu.

Tabbas rashin rike amanar masu mulki na wajen sauke nauyin da suka dauka, da kykkyawan tunani, ragon taka, kishin kasa da sadaukar wa ya zama kalubale ga shugabannin wannan kasa.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaAPCBuhariJigawaNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

KORONA: Mutum 9 sun kamu a cikin kwanaki uku a Najeriya

Next Post

Kurkurar Magani, Ko Kurkurar Guba? Yadda ‘Kurkura’ ya maida mutane mashaya a yankin Arewa

Next Post
Kurkurar Magani,  Ko Kurkurar Guba? Yadda ‘Kurkura’ ya maida mutane mashaya a yankin Arewa

Kurkurar Magani, Ko Kurkurar Guba? Yadda 'Kurkura' ya maida mutane mashaya a yankin Arewa

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ƘURUNƘUS: Atiku Abubakar ya lashe zaɓen fidda ɗan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP
  • ZAƁEN FIDDA-GWANI: Cin hancin da ‘deliget’ za su karɓa a hannun ‘yan takara zai ƙasa dagula matsalolin da ƙasar nan ke fama da su -Sheikh Gumi
  • FIDDA-GWANIN PDP 2023: Tambuwal ya janye ya ce ya na bayan Atiku
  • IDO NA GANIN IDO: Dalilin baza jami’an mu filin zaɓen fidda-gwanin PDP a Abuja -EFCC
  • TURA TA KAI BANGO: Dalilin da ya sa dole na hakura da takarar sanatan Kebbi – Aliero

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.