• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kotu ba ta bayyana aurarrakin da aka daura a kotun Ikoyi haramtattu ba – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
December 24, 2021
in Rahotanni
0
court

court

Alkalin kotun bai bayar da umurnin a yi gaggawar rufe Kotun Daurin Aure na Taryyar da ke Ikoyi, jihar Legas.

Sashen babban kotun tarayya da ke Legas ba ta bayyana aurarrakin da aka daura a kotun da ke Ikoyi haramtattu ba a cewar rahoton PREMIUM TIMES.

A hukuncin da ya yanke ranar 8 ga watan Disemba, wanda jaridar PREMIUM TIMES ta samu, mai shari’a Justis D.E Osiagor ya bayar da umurnin da ta hana ma’aikattar cikin gida daura aure a karkashin dokar aure ta kasa “sai dai idan an daura a kotun daurin auren da ke Ikoyi, Legas, da wanda ke birnin tarayya Abuja.”

Sai dai mai shari’ar bai amince da wadanda ke neman ganin ma’aikatar cikin gidan ta maido takardun auren da ta riga ta bayar da ma kudaden da ta karba daga wadanda ta daurawa auren.

Zargin

Wadansu kafafen yada labarai sun yada rahotannin cewa babban kotun tarayya a Legas ya hana gwamnatin tarayya daura aure. Rahotannin sun ce ya bayyana duk wani auren da aka daura a sashen aure na kotun Ikoyi a Legas.

A cewar jaridar ThisDay, “Kotu ta bayar da umurnin rufe duk wuraren auren da ma’aikatar cikin gida ta bude, a ciki har da wanda ke ikoyi cikin gaggawa.”

Rahotannin sun janyo cece-kuce sosai a kafofin sadarwa na soshiyal mediya, har ma yawancin masu tsokaci dangane da batun suka mayar da shi abin wasa.

Misali, a shafin tiwita Bruce Bateman Esq ya ce: Wannan ya na da alfanu. Idan har ka daura aure a kotun Ikoyi kuma kana tunanin saki ba sai ka kasha kudi ba. Ku rabu kawai da ma can auren ba ta dauru ba

#OurFavOlineDoc kuma cewa ya yi: Idan kun yi aure a Ikoyi kuma auren ya gundure ku, kuna iya rabuwa yanzu. Babu bukatar saki a hukumance.

Babu rabon kudi. Babu kudin lauyoyi. Kawai ku kira motar haya ta Uber ku kama gabanku.

Wata babbar kotu tarayya ta ce duk aurarrakin da aka daura a kotun Ikoyi bas u halatta ba.

Sai a hanzarta kafin wa’adin ta wuce.

Shari’ar

A shekarar 2018 kananan hukumomi hudu a Najeriya suka shigar da kara zuwa babban kotun tarayya da ke Legas dangane ma’aikatar cikin gida, Antoni Janar na kasa da kamfanin Anchor Dataware Solutions Limited.

Kananan hukumomin hudu sun hada da karamar hukumar Eti Osa da ke jihar Legas, Karamar hukumar Egor da ke jihar Edo, karamar hukumar Owerri da ke jihar Imo da karamar hukumar Port Harcourt da ke jihar Rivers.

A cewar masu karar, biyo bayan hukuncin da mai shari’a Justice Oyindamola Olomojobi ya yanke a shekarar 2004, kotu ta hana ma’aikatar cikin gida da wakilanta daura aure da rajistan shi da ma bayar da shaidar aure ko kuma certificate a tuance.

Masu karar na jayayyar cewa ita ma’aikatar cikin gida da mukarrabanta dokar auren ko kuma Marriage Act ta tanadi su bayar da lasisin amincewa da aure tsakanin wadanda ke shirin auren ba wai su su daura mu su auren ba.

Haka nan kuma sun bukaci kotun da ta umurci ma’aikatar ta maido da duk certificate na shaidan auren da ta bayar a kananan hukumominsu tun bayan shari’ar da aka yi a 2004.

Bugu da kari su mayar da duk wani kudin da suk karba tun wancan lokacin saboda a sake bayar da takardar shaidan ga wadanda ta yi ma auren, kafin shari’ar ta 2004 tunda yanzu kotu ta ce ba su halatta ba.

Sa’annan bukatarsu ta karshe ita a haramta wa ma’aikatar daurin auren a kuma rufe duk ofisohin da ta bude dan yin auren a jaddada mata cewa ta daina kure iyakarta tana daurin aure, ta tabbatar cewa aikinta bai wuce bayar da lasisin aure da kuma gina wuraren ibada ba.

Hukunci

A hukuncin sa, mai shari’a Mr Osiahor ya yi la’akari da cewa an yi watsu da karar da masu karar su ka shigar gaban justis Chuka Obiazor a 2017 sakamakon rashin hurumi.

A wancan karar, Mr Obiozor ya bayyana halatattun cibiyoyi da mahukuntan da ke da ikon daura aure wadanda suka hada da : rajistrori a wuraren da ke zaman ofishi; wadanda aka san su a matsayin malaman addini a wurin da ke da nagartaceen lasisi na kasancewa wurin ibada; an yi auren a karkashin lasisin da darekta janar na ma’aikatar cikin gida ya amince da shi, darekta janar na gwamnatin jihar da ke da alhakin aurarraki, ko wani ma’aikaci a daya daga cikin ofisoshin sa aka riga aka bayaana da kuma ministan cikin gida.

Mr Osiagor ya danganta shari’ar da ke gaban shi da yarjejeniyar hadin gwiwa ta gwanati da na ‘yan kasuwa/kamfani masu zaman kansun da ke tsaknain ma’aikatar cikin gidan da kamfanin Anchor Dataware Solutions Ltd inda burinsu shi ne samar da ofisoshin daurin aure a kasar baki daya.

“Da wannan yarjejeniya, ma’aikatar cikin gida ta haramta duk wani auren da aka yi a ofisoshin auren da ke kananan hukumomi ke nan,” a cewar mai shari’ar

Ya kuma kara da cewa a bisa la’akari da abubuwna da suka wajaba a kan bangarorin biyu, ma’aikatar cikin gidan ta umurci Immaigration ta mayar da shaidar aure na tarayya daya daga cikin mahimman abubuwan da ake bukata wajen neman takardar tafiya ko kuma passpo daga duk ma’aurata.

Ma’aikatar ta shawarci ofisoshin auren da ke kananan hukumomi da su nemi amincewar ofisoshin aure na tarayya saboda su ma su cigaba da aiwatar da aurarrakin kamar yadda dokar auren ta tanada.

“Ma’aikatar cikin gida da abokan hadin gwiwarsu wato kamfanonin masu zaman kan su, suna suayawa ne daga hukuma mai sanya ido zuwa wadda ke bayar da fifko ga samun kudaden shiga ta samar da ofisoshin daurin aure na daban a duk fadin kasar har da kananan hukumomin da ke da hurumin daurin auren bisa tanadin doka,” a cewar mai shari’ar

“Daukan wasu karin matakai na zuwa ofishin Immaigiration na kasa da ofisoshin jakadanci Najeriya su ce sai an bayar da takardar shaidar aure na tarayya ba wani abu ba ne illa amfani da karfin ikon gwamnati su ci zarafin mutane, wanda ya sabawa tanadin gwamnati na mutunta rassa ukun da ke shugabanci a gwamnatin Najeriya.

“Wannan abin Allah wadai ne kuma na yi tir da shi.”

Alkalin yace yunkurin ma’aikatar cikin gidan na mayar da abubuwan da suka shafi daurin auren a tsakiya ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar na 1999, ya sabawa hukuncin da justis Olomojobi ya yanke kuma wannan babban cin mutunci ne ga rassa ukun da ke zaman shugabanin gwamnatin tarayyar kasar.

“manakisan da suka kulla wajen yin gaban kansu su gindaya sabbin wuraren daurin aure a maimakon wuraren da aka riga aka amince da su ya raunana ikon kananan hukumomi bai halata ba. Babu ma’aikatar da ya kamata ta yi haka.

Alkalin y ace duk wani wurin auren da ma’aikatar ta samar wanda ya kasance a wajen tsohon babban birnin Najeriya Legas ko kuma sabuwar babban birnin wato Abuja “aikin banza ne”

Dan haka mai shari’an ya hana ma’aikatar cikin gidan da mukarrabanta “daura aure a karkashin dokar aure ta kasa a kananan hukumomin masu karar sai idan an daura a Legas ko Abuja.”

Sai dai mai shari’an bai amince da bukatar masu karar na mayar da kudi da shaidar auren da aka bayar ba.

Tags: AbujaEti OsaHausaKotuLabaraiNewsOyindamola OlomojobiPREMIUM TIMES
Previous Post

KASAFIN 2022: Majalisar Dattawa ta ƙara masa yawa da naira biliyan 700

Next Post

Shin kona takardar da aka jika shi da zuma na korar macizai? Binciken DUBAWA

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
Shin kona takardar da aka jika shi da zuma na korar macizai? Binciken DUBAWA

Shin kona takardar da aka jika shi da zuma na korar macizai? Binciken DUBAWA

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru
  • TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa
  • FCT ABUJA: Wike ya kori shugabanni da daraktocin hukumomi 21
  • Kotu ta yi watsi da ƙarar PDP a Shari’ar gwamnan Kaduna, dalili kuwa shine wai ba ta shigar da ƙara da wuri ba
  • MASHAHURAN JAMI’O’IN DUNIYA: Jami’ar Bayero ta fita kunya, Covenant da UI ne kawai ke gaba da ita a Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.