• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Shan magungunan rage radadin jiki kafin a yi allurar rigakafin COVID-19 ko bayan an yi na tattare da hadari – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
April 28, 2021
in Kiwon Lafiya
0
Yawan shan ‘Panadol da Ibuprofen’ ga mace mai ciki na hana ‘ya’yan da aka haifa haihuwa nan gaba- Bincike

Drugs

Zargi – Wani sakon da ake yadawa a manhajan sakonni na WhatsApp na zargin cewa shan magungunan rage radadin jiki irin su Diclofenac bayan an yi allurar rigakafin COVID-19 na da lahani kuma zai iya kai ga mutuwa.

Tun bullowar allurar rigakafin COVID-19 ake samun takadama iri-iri dangane da sahihancin allurar. Takaddamar ta danganci inganci, da karfin aiki da kuma farashin sayen allurar.

Ba da dadewan nan ba aka sami wani sakon da ake yadawa a manhajan sakonni na WhatsApp wanda ke cewa shan magunguna irinsu Diclofenac (maganin da ake yawan amfani da shi wajen rage radadin jiki, kumburin jiki da ciwo ko radadin gabobin kashi) da saura makamantan su bayan karbar allurar rigakafin COVID-19 na iya kasancewa da hadarin gaske har ma zai iya kai ga mutuwa.

Wannan zargi ya samo asali ne daga mutuwar wata likita mai suna Dr Hari Harini wadda ake kyautata zaton ta rasu ne bayan da maigindata, wanda shi ma likita ne, ya yi mata allurar Diclofenac bayan ta karbi allurar rigakafin COVID-19. Wannan labarin ne aka rika yadawa sau da yawa a WhatsApp tare da hoton marigayiyar da maigidanta.

Labarai masu alaka da allurar rigakafin COVID-19 sun dauki hankali sosai a baya-bayan nan. Domin irin sarkakiya da hadarin da batun yake da shi ga lafiya da ma rayuwar mutane, ba abu ne da ya kamata a yi wasa da shi ba. Dan haka ne DUBAWA ta dauki nauyin tantance wannan bayani.

Tantancewa

Dangane da batun mutuwar likitar, na farko dai DUBAWA ta gano bayanai da dama dangane da abun da ya janyo mutuwar likitar sai dai maganin rage radadin jiki ko ciwo bai kasance daya cikin abubuwan da ake hasashe sun janyo mutuwar ba.

A cewar wani binciken da kafar yada labaran Thenewsminute ta Indiya ta yi, likitoci sun ce allurar COVID-19 ba ita ce sanadiyyar mutuwar Dr. Harini a asibitin Madurai ranar 11 ga watan Maris ba. Shugaban asibitin ‘yan mishan na Meenakshi a Madurai, Dr Kannan, ya fadawa kafar labaran The News Minute cewa ranar 5 ga watan Fabrairu aka yi mata allurar rigakafin, wato wata guda kafin aka kawo ta asibitin cikin mawuyacin halin da ma bata cikin haiyacinta. Ita ma kafar yada labaran The quint ta bayyana hakan.

Sai dai duk da haka, dangane da batun cewa magungunan rage radadin jiki na da hadari bayan an karbi allurar COVID-19, akwai dokokin da Hukumar Yaki da Bazuwar Cututtuka ta CDC ta gindaya wajen amfani da alluran da aka amince a baiwa jama’a a Amurka. Daya daga ciki shi ne bai kamata mutun ya sha maganin rage radadin jiki kafin karbar rigakafin a matsayin wani mataki na kaucewa lahanin da ka iya biyo bayan allurar ba.

A yi magana da likita kan shan magunguna irinsu Ibuprofen da acetaminophen, da aspirin, ko antihistamines dan radadi ko wani rashin jin dadin jikin da ka iya zuwa bayan an yi rigakafi.

Mutum zai iya amfani da wadannan magungunan ne kadai idan har likita ya tabbatar cewa babu wata cuta ko lahanin da zai hana shi yin hakan.

Wani binciken da wata kasidar nazarin kwayoyin cuta ta wallafa dangane da tasirin magungunan rage radadin bayan karbar rigakafin COVID-19 ya gano cewa shan magungunan da ke rage kumburin jiki irinsu Ibuprofen na rage karfin garkuwar jiki da ma sassan garkuwan jikin da ke yaki da kwayar cutar da ke janyo COVID-19 wadda aka fi sani da SARS-CoV-2

Tunda garkuwar jiki ne ke samar da kwayoyin rigakafin da ke iya yaki da kwayoyin cuta irinsu SARS-CoV-2, binciken na ganin cewa batun na iya kasasncewa gaskiya. Tunda allurar rigakafin da ake bayarwa tana inganta garkuwar jiki ne ta yadda za ta samar da kwayoyin rigakafin da za su kai hari kan coronavirus ba tare da janyo cuta ba. Shi ya sa marubutan wannan binciken suka ce wannan na nuna yiwuwar cewa magungunan rage radadin na iya hana garkuwar jikin mutun aiki yadda ya kamata, inda har za su iya rage karfin aikin allurar a jikin dan adam.

Haka nan kuma Dr Sherrill Brown, darektan sashen da ke tabbatar da kariya daga kamuwa da cututtuka a AltaMed Health Services, wata cibiyar kiwon lafiya ta tarayya da ke gundumomin Los Angeles da Orange a jihar Carlifornia, ta amince da sakamakon wannan bincike inda ta kara da cewa “Shawarata ita ce mutun ya jira har sai ya ga alamu kamar zazzabi, ko irin radadin da ke bukatar magunguna, ba wai mutun ya sha magungunan a matsayin kariya tun kafin ya sami alamun wani lahani ba.”

Dr Brown ta kuma bayyana cewa “Wasu mutane ba za su iya shan acetaminophen ko ibuprofen ba saboda suna da cututtukan da suka hana su yin haka. Abun da ya fi dacewa da irin wadannan mutanen shi ne su tuntubi jami’an lafiya ko likitocin da aka amince da su kafin su sha irin wadannan magungunan. Idan ba za ka iya shan magungunan rage radadi bayan karbar allurar rigakafin coronavirus ba, ko kuma kana so ka guji shan magungunan akwai wadansu hanyoyin samun sauki na daban. Misali idan kana so ka rage zafi a wajen da aka yi allurar a hannu, kana iya sa tsumma mai sanyi a kan wajen ka dan matsa dan rage kumburi. Kana kuma iya motsa hannun ta yadda zai inganta yawon jini. Wannan ma zai iya rage ciwo.

Unduibisi Okeke wani masanin harhada magungana a asibitin Limi da ke Abuja, ya yi bayani makamancin na Dr Brown. Ya bayyanawa DUBAWA cewa “allurar rigakafin COVID-19 bako ne a jikin dan dam. Dan haka zafi ko radadin da akan ji duk daga yunkurin da jiki yake yi ne ya karbi allurar rigakafin dan ta saje da sauran jikin.” Ya kuma kara da cewa “Idan aka cigaba da jin radadi a jiki mutun na iya shan diclofenac da sauransu. Sai dai tunda allurar sabuwa ce kuma ana cigaba da gudanar da bincike, ya dace a guji kowani irin magani bayan allurar har sai an gama tantance duk abubuwan da suka shafi allurar rigakafin ta corornavirus”

A Karshe

Bincike na nuna cewa shan magungunan rage radadin jiki bayan an yi allurar rigakafin COVID-19 na iya kasancewa babban hadari musamman idan ba’a tambayi shawarar likita ba. Duk da cewa mutuwar Dr. Harini ba ta da alaka da COVID-19, kwararru na ba da shawarar cewa a guji shan magungunan da aka ambata idan har za’a karba ko bayan an karbi allurar rigakafin COVID-19

Tags: AbujaHausaLabariMaganiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

SSS sun saki Usman Bugaje, Bakatsinen da su ka tsare saboda zazzafar caccakar Buhari

Next Post

Tasirin ko Karfin aikin magani ba daya ya ke da ingancin magani ba – Binciken DUBAWA

Next Post
Pfizer ya kammala hada maganin rigakafin Korona, abin da ya rage bai wuce kashi 10% ba

Tasirin ko Karfin aikin magani ba daya ya ke da ingancin magani ba - Binciken DUBAWA

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KADUNA TA DAGULE: Boko Haram sun darkako Kaduna, ta’ammali da muggan kwayoyi ya yi tsanani a jihar – El-Rufai
  • 2023: APC ta canja ranakun zaɓen fidda-gwanin ‘yan takara
  • 2023: Ba zan iya takara da Amaechi ba, saboda ni da shi ‘uban mu’ ɗaya -Gwamna Badaru
  • HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
  • ZANGA-ZANGAR MATAN AURE: Ƴan mata na kwace mana mazaje da irin matsatssun kayan da suke saka wa

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.