• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Gwamnonin Jahohi Ke Yi Wa Kananan Hukuma Mulkin Mallaka, Daga Kais Daud Sallau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
May 24, 2019
in Ra'ayi
0
Kais Daud Sallau

Kais Daud Sallau

Kananan hukumomi an kirkire su ne domin su samarwa al’umma da suke kauye da karkara saukin kai bukatun su zuwa ga gwamnatin jahar da na tarayya, domin samun cin gajiyar gwamnati cikin sauki ta hanyar shugaban karamar hukuma. Shugaban karamar hukuma tare da taimakawar wakilcin gunduma (councilor) sune tsani tsakanin gwamnatin jiha da al’ummar da su ke kauye ko karkara saboda nisan su da gwamnati.

Shuwagabannin kananan hukuma su suka fi sanin matsalolin al’umma, domin su ke tare da talakawa. Sune hukumomin gwamnati da talaka ke iya gani.

Kama daga gwamna zuwa shugaban kasa ba mutane ne wadanda ake ganin su cikin sauki ba. Kafin ka samu daman ganin gwamna ko shugaban kasa dole sai kai mai fada a ji ne, kokuma kana da alaka da wannan gwamnan ko shugaban kasa. Saboda da haka dole ta hanyar shugaban karamar hukuma gwamna zai san matsalar mutane da ke nesa da shi, shi kuma yaga shugaban kasa.

A baya zaka ga shugaban karamar hukuma na iya yi wa al’ummar shi aiki kama daga gina gota da gada, gina asibiti, gina makaranta, gina kasuwa, samar musu ingantaccen ruwa shan da sauran su. Amma yanzun zaka ga shugaban karamar hukuma zai hau mulki har ya sauka bazai yi wani aikin ko daya ba sakamakon mulkin mallaka da gwamnonin jahohi su ke yiwa kananan hukuma na sace kudaden kananan hukuma da gwamnatin tarayya su ke turo wa. Hakan ya taimaka gurin karancin ci gaba a matakin kananan hukuma, da kuma yawaitar rashin kudi.

Yadda Gwamnonin Jahohi Ke Yi Wa Kananan Hukuma Mulkin Mallaka

Gwamnonin jahohi sun mai da kananan hukuma gurin tatsan kudi, an kai matsayin da albashin ma’aikatan karamar hukuma gwamna ke biya ba shugaban karamar hukuma ba. Kawai shi shugaban karamar hukuma saide ya jira gwamna ya ba shi abinda da ya samu. Ba maganan tura mishi da kudin yi wa al’ummar shi aiki, kuma ba za su je su yi musu wani aiki ba.

Akasari idan kaji ance wannan gwamna yana aiki, toh duk bai wuce a cikin birnin jihar ya ke aiki ba, babu ruwan su da kananan hukumomin da suke karkashin. Su tsakanin su da kananan hukuma, su sace abinda gwamnatin tarayya ta ke turo musu duk wata.

Abinda ya sa gwamnoni baza su so a ce kananan hukuma sun samu ‘yancin kai ba shi ne, saboda kashi talatin da biyar (35%) cikin dari, koma sama da haka na kudaden da gwamnoni ke sacewa daga cikin kudaden kananan hukumomi ne da gwamnatin tarayya ke tura musu suke zantarewa ta hanyar asusun hadin kai tsakanin gwamnatin jihar da na kananan hukuma (Joint Account) saboda rashin imani da zalunci.

Ba wani abu a cikin asusun hadin kai na jiha da kananan hukuma (Joint Account) sai zalunci da sata. Da wannan asusu hadin kai ne gwamnonin jihohi su ke amfani su ke sace kudaden kananan hukuma. Misali idan ya kamata a turawa karamar hukuma naira miliyon hamsin (50m) ne, to, ta hanyar wannan asusun hadin kai na jiha da kananan hukuma (Joint Account) gwamna zai zaftare naira miliyon hamsin (50m) zuwa naira miliyon ashirin (20m), wannan ma a jihar da shuwagabannin kananan hukumomi su suke biyan albashin ma’aikatan karamin hukuma kenan ta hanyar biya a tebur (Table Payment). Amma a jihar da gwamnoni su ke biyan albashin ma’aikatan karamar hukuma ta hanyan banki (Bank Payment), toh bayan gwamna ya biya ma’aikatan karamar hukuma, sai de ya nima wani abin goro ya turawa shugaban karamin hukuma (Local Government Chairman). Kuma su shuwagabannin kananan hukumomin basu isa suyi magana ba saboda akasari hanyar da ake kawo su mulki akwai rashin adalci a ciki, ba zaban su a ka yi ba. Saboda haka dole su yi shiru.

Yana daya daga cikin mulkin mallakan da gwamnoni ke yi wa kananan hukuma kaga gwamna sai yayi shekaru uku da watanni kafin ya yi zaben kananan hukuma. Kawai gwamnati rikon kwarya su ke bayarwa domin su ji dadin kwashe kudin kananan hukumomin.

A cikin salon mulkin mallakan da gwamnoni ke yi wa kananan hukuma harda rashin biyan ma’aikatan kananan hukuma albashin. Akasari idan kaji ance gwamna bai biya ma’aikata albashi ba, toh zaka ga ma’aikatan karamar hukuma ne ba’a biya su ba, domin su ne wadanda gwamnoni su ka rena. Zaka ga gwamna yayi watanni shida koma fiye da haka baya biyan ma’aikatan kananan hukuma albashin su saboda zalunci da rashin imani. Bayan kowa yasan akasarin ma’aikatan karamar hukuma talakawa ne, kuma su ke tare da mafiyawan cin talakawa a karkashin su wadanda su suke daukar nauyin su kama daga ciyarwa, makaranta, kiwon lafiya da sauran su. Amma da yake su gwamnonin talaka ba shi ba ne a gaban su shiyasa su ke hana ma’aikatan albashin su, duk halin da zasu shiga su babu ruwan su.
Kais Daud Sallau.

Karin Karancin Albashi zuwa dubu talatin (30,000 Minimum Wage)

Yadda zaka kara ganewa cewa gwamnonin nan ba talakawa bane a gaban su, ka duka yadda su ke nuna bakin cikin su da adawa da karin albashi (Minimum Wage) wanda ake kokarin yi daga naira dubu goma sha takwas (18,000) zuwa dubu talatin (30,000). Wai saboda rashin imani wadansu gwamnonin wai basu da kudin da zasu biya wannan dubu talatin (30,000) na karamin albashi sai kace noma zasu yi su samo kudin. Wanda kowa yasan zuciyar su a mace ya ke, suma jira su ke daga gwamnatin tarayya a turo masu. Basu iya kirkiro yadda za su samo kudin shiga a jihar su ba, saide su jira a basu.

Kowa yasan yadda abubuwa suka kara kudi a kasan nan wanda duk mai imani ya san ma’aikata sun cancanci a kara musu albashi. Lokacin da ma’aikaci ya ke karbar dubu goma sha takwas (18,000) da yanzun kudin kaya ba daya ba ne. Amma wadansu gwamnoni saboda rashin tausayi suna bakin ciki da karin. Saboda sun san zai rage musu yawan kudaden da suke sacewa.

Su gwamnatin jihohin su zauna basu kirkiro hanyar shigowan kudi na matakin jihar (IGR) sun dogara ga kudin da gwamnatin tarayya su ke turawa saboda rashin kishi da son ci gaban jihar su. Shiyasa a ko da yaushe zaki ji su suna korafi cewa ba kudi, amma za ka gan su suna yin abubuwa na kudi idan wannan abin su zasu amfana da shi.

Toh Menene Mafita Game Da Lamarin Kananan Hukuma

Na farko,, kananan hukuma su samu yancin kansu wanda za’a dinga turo musu da kudaden na duk wata ba tare da ya bi ta hanun gwamna jiha ba. Ta nan ne suma shuwagabannin kananan hukuma zasu samu isassun kudaden da zasu yi wa al’umma aiki kamar yadda muka sani a baya.

Na biyu, samun yancin kai kananan hukuma na samun kudaden su daga gwamnatin tarayya kadai ba zai canza mulkin mallakan da gwamnoni ke yi wa kananan hukuma yadda ake so ba. Dole za’a yi doka wanda zai kasance zaben shuwagabannin kananan hukuma gwamnatin tarayya su zasu dinga gudanar da shi. Idan ba haka ba, toh kamar an kashe maciji ne ba’a yanke kan shi ba. Idan har ake ce za’a bar gwamnatin jihar su ci gaba da gudanar da zabukan kananan hukuma, toh ko tanan za’a ci gaba da tatse kudaden su. Domin gwamnoni zasu ci gaba da kawo yaran su, suna kwashe kudi suna kai mu, kokuma su ma ki yin zaben kamar yadda su ka saba. Saboda yan majalisun jahohi a aljuhun gwamnonin su ke, sai yadda su ka yi da su.

Na uku, dole kotur da za ta yi shari’ar zaben shuwagabannin kananan hukuma (Local Government Elections Tribunal) daga gwamnatin tarayya za’a kafa. Idan har za’a bar shi karkashin gwamnatin jiha, toh, tanan ma za’ayi abin da ake so.

Idan har za’a karbi wadannan abubuwa guda uku daga hanun gwamnatin jihar, toh da Ikon Allah talaka zai ga canji, kuma za’a samu ci gaba matuka a matakin kananan hukuma.

Daga karhe ina son ‘yan uwana talakawa su fahimci cewa, duk gwamna ko dan majalisar na tarayya ko jiha da baya goyon bayan samun yancin kai kananan hukuma, toh makiyin talaka ne.

Haka kuma duk gwamnan da baya goyon bayan karin albashi zuwa dubu talatin (30,0000 Minimum Wage) shima makiyin talakawa ne.

Saboda kashi tasa’in da biyar cikin dari (95%) na ma’aikatan karama hukuma talakawa ne. Babu yaron shugaban kasa, gwamna, Minista, ko komishina da yake aiki a karamar hukuma, kai ko shuwagabannin kananan hukuma ba kowa ya ke barin yaron shi yayi aiki a karamar hukumar ba.

Saboda haka duk wanda yayi adawa da samun yancin kananan hukuma da karin albashi zu dubu talatin, toh da talaka ya ke fada, mu shirya karan fadan mu, waton katin zabe (Voter’s Card) zuwa ranar zabe, sai mu nuna musu amfanin mu. Daman zaben 2023 iya ruwa fidda kai ne, kowa tashi ta fishe shi. Muna kallon iya takun kowa, katin zaben mu na ajiye. Ba suna ganin kamar suna da shekaru hudu ba, a gurin Allah kamar gobe ne.

A takaice wannan shi ne dan bayanin da zan yi akan yadda gwamnoni ke yi wa kananan hukuma mulki mallaka. Shiyasa ba za su goyi bayan shirin da a ke yi na zame su daga jikin su ba. Idan wani yaga abinda ya bata mishi rai yayi hakuri, idan anga kure, toh daman bamu fi karfin yin kuskure ba.

Allah ya ba mu zaman lafiya a kasar mu, ya ba mu damini mai albarka. Amen.

Tags: Gashin KaiHausaKAnsiloliKudiNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Fayemi ya zama Shugaban Gwamnonin Najeriya, Dickon Shugaban Gwamnonin PDP

Next Post

RAHOTON MUSAMMAN: Yadda Manoman Najeriya ke noman tufa a cikin mawuyacin yanayi

Next Post
RAHOTON MUSAMMAN: Yadda Manoman Najeriya ke noman tufa a cikin mawuyacin yanayi

RAHOTON MUSAMMAN: Yadda Manoman Najeriya ke noman tufa a cikin mawuyacin yanayi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • 2023: Ba zan iya takara da Amaechi ba, saboda ni da shi ‘uban mu’ ɗaya -Gwamna Badaru
  • HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
  • ZANGA-ZANGAR MATAN AURE: Ƴan mata na kwace mana mazaje da irin matsatssun kayan da suke saka wa
  • Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta
  • ZARGIN YUNƘURIN KOMAWA APC: Sule Lamiɗo ya ce El-Rufai tantirin maƙaryaci ne

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.