• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

An bankado boyayyun kulle-kulle na ganin bayan wasu kauyuka a Kudancin Kaduna – Inji El-Rufai

Aisha YusufubyAisha Yusufu
February 19, 2019
in Labarai daga Jihohi
0
Nasir El-Rufai

Nasir El-Rufai

” Akwai shiri da aka gano cewa sai an ga bayan wasu kauyuka dake Kudancin Kaduna a dalilin binciken kwakwaf da aka yi sannan wadanda aka kama kuma ake tuhuma suka bayyana wa jami’an tsaro a lokacin da ake neman bayanai daga bakunan su.

” A matsayina na gwamnan jihar, ba zan saka zargi ko in yi zaton wai wannan rikici an tada shi ne saboda wani ra’ayi na siyasa ba. Amma hakkina ne in samar wa mutane tsaro sannan in tabbata an hukunta duk wanda yayi sanadiyyar salwantar rayukan mutane ko da mutum daya ne, ko ya rika zaro kalaman batanci da zai iya tada husuma a jihar.

Wadannan sune kalaman da gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa’I ya yi a yau Talata bayan ya kammala ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa a Abuja.

Adadin yawan mutanen da aka rasa a rikicin Kajuru ya karu daga 66 zuwa 130

Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa duk wanda ya karyata kisan kiyashin da aka yi wa mutanen Kauykan karamar Kajuru wannan mutum ya zauce, yana neman a duba shi.

El-Rufai ya yi karin haske game da ainihin yawan mutanen da suka rasa rayukan su a wannan hari bayan taro da ya halarta da shugaban kasa a fadar gwamnati dake Abuja.

” Bari in gaya muku cewa zuwa yanzu ma mutanen da aka kashe sun kai 130 a lissafin da muka yi zuwa yau.

Idan ba a manta ba a ranar Juma’a ne gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da kisan mutane 66 a karamar hukumar Kajuru.

Akalla yara 22 da mata 11 ne aka yi wa kisan gilla a wannan hari da aka kai.

El-Rufai ya ce dalilin da ya sa aka dan jinkirta fadin yawan mutanen da suka salwanta a harin shine don ana tattara yawan su ne, sannan kuma za a fidda sunayen wadanda aka kashe a wannan hari.

Yadda rikicin karamar hukumar Kajuru ya kaya

Jami’an tsaro na sojoji da ‘yan sanda sun yi karin hasken tabbatar da kisan kiyashin da aka yi a wasu rugage a yankin kauyukan Karamar Hukumar Kajuru, cikin Jihar Kaduna.

Sojojin Najeriya sun ce mutane 66 ne aka kashe. Amma su kuma ‘yan sanda sun ce ba za su iya tantance adadin ba, sai dai sun yi karin bayanin cea sun kama mutane shida da ake zargi.

Wannan karin bayanin ya zo ne bayan an rika watsa suka da da tofin Allah-wadai kan sanarwar kisan mutanen da gwamnatin jihar Kaduna ta yi a ranar Juma’a, jajibirin zabe.
Gwamnan Jihar Kaduna ne, Nasir El-Rufai ya yi sanarwar ta bakin kakakin yada labaran sa, Samuel Aruwan, a ranar Juma’a.

A ranar Juma’a din gwamnatin jihar ta ce ta samu rahoto daga jami’an tsaro cewa an kashe mutane 66 a kauyukan da ke kewaye da Maro Gida da Iri a Karamar Hukumar Kajuru.
Wannan bayani takaitacce bai gamsar da jama’a ba, domin kowa ya dauka cewa a ranar Juma’ar ce aka yi kisan.

Hakan ya sa aka rika sukar gwamnan sosai, wasu ma na karyata cewa ba a yi kisan ba.

MASU KAKKAUSAR SUKA

Sai dai kuma da aka tsananta korafe-korafe, an gano cewa tun a ranakun Lahadi da Litinin da dare aka yi kashe-kashen, kwanaki hudu da biyar kafin gwamna ya bada sanarwa.

Yayin da wasu suka rika cewa ba gwamnatin jihar Kaduna ba ce ya kamata ta yi sanarwar, wasu kuma na ganin cewa me ya sa aka yi jinkirin bayyanawa har sai bayan kwana hudu.
Bayan kwana hudun ma sai a ranar jajibirin zabe?

CAN: Cikin wadanda suka yi wannan kakkausar suka har da Kungiyar Kiristoci ta Jihar Kaduna, CAN, wadda ta ce gwamnatin jihar Kaduna ta yi kuskure da ta bada sanarwar ana gobe zabe. Ta ce ba lokaci ba ne da za a yi irin wannan sanarwa mai tayar da hankulan jama’a, a daidai lokacin da za fara jefa kuri’a.

SOKAPU: Haka ita ma Kungiyar Kare Muradun Kudancin Kaduna (SOKAPU), kira ta yi ga Sufeto Janar na ‘Yan Sanda da Daraktan SSS na Kasa su kafa kwamitin bincike mai zaman kan sa domin a binciko hakikanin abin da ya faru dangane da zargin wannan kisan kiyashi.

Kakakin Yada Labaran kungiyar, Yakubu Kuzamani, ya ce abin al’ajabi ne a ce gwamna ne da kan sa ya yi wa jama’a bayanin wadanda aka kashe din ba jami’an tsaro ba.

SHEHU SANI: Shi ma Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya ce Gwamna El-Rufai ya yi karin gishiri wajen bayyana adadin wadanda aka kashe. Kajuru na cikin mazabar Kaduna ta Tsakiya ce, inda Shehu Sani ke wakilta.

Ya ce wadanda aka kashe din ba su wuce 10 zuwa 15 ba, kuma tun ranakun Lahadi da Litinin aka yi kashe-kashen. Sannan kuma gwamnati ta kara yawan wadanda aka kashe.

Daga nan ya ce lokacin da gwamnan ya yi sanarwar, ba lokaci ne da ya dace a yi sanarwar ba. Ya ce cikin kunkuzunn daji ne rikicin ya barke, inda akasarin ‘yan jarida ba su iya shiga wurin domin su gane wa idon su.

Shehu ya ce da gayyar siyasa gwamna ya yi jinkirin bayyana labarin, har sai da ya bari ana gobe zabe, domin cimma wani mummunan burin sa na siyasa.

CHIDI ODINKALU: Jinkirin bayyana kisan sai bayan kwana hudu, ya sa da dama jama’a sun rika tababar yin kisan kiyashin, domin ba su ji labarin an yi kashe-kashe a ranar jajibirin zabe, ranar da aka yi sanarwar ba.

Irin hakan ce ta sa tsohon Shugaban Hukumar Kare Hakkin Dan Adam, Chidi Odinkalu, wanda kuma abokin Gwamna El-Rufai ne, ya shiga gidan talbijin na Channels ya ce ya kasa tabbatar da hakikanin kisan wanda gwamna ya yi sanarwar cewa an yi. Ya ce ya tuntubi majiya da dama.

Ra’ayin sa ya fi karkata cewa mugayen ‘yan siyasa ne suka fito da rahoton a daidai lokacin da za a fara zabe, domin su kawo dalilin da zai sa a dage zabe a kasar nan.

GANI DA IDO: A ranar Asabar da ta gabata sai gwamna El-Rufai da kan sa tare da rakiyar Kwamandar Rundunar Sojan Najeriya ta 1 da ke Kaduna, Kwamishinan ‘Yan Sanda da Shugaaban SSS na Jihar suka kai ziyara har cikin rugagen da aka yi kashe-kashen.

KISAN YANKAN-RAGO: A yayin ziyarar ce aka nuno wani bidiyo inda Kwamandan Sojojin Farouk Yahaya ke bayanin irin munin da kashe-kashe da koken su ka yi. Ya ce mutane 66 aka kashe, 37 daga cikin su kuwa gefen kogi aka kai su aka rika yi musu yankan-rago.

“A lokacin da labarin ya zo gare mu, sojojin mu sun je tare da jama’ar kauyukan domin su tantance irin munin da barnar ta yi. Mun nuna muku wancan yankin a cikin kauyen. A can ne aka ba mu labarin cewa an tafi da su aka rika yi musu yankan-rago a bakin rafi.” Inji Manjo Jamar Farouk Yahaya.

“Mutane 37 aka yi wa yankan-rago a can bakin rafi. Ramin da aka rufe su kuma ya na can. Kun ma dai ga kabarin na su a can, kuma kun ga irin tufafin su da kuma jinin da ku ka rika gani. A can haka kuma ku na kallon rugagen su da aka babbanka wa wuta.

Ya kara da cewa saboda Fulanin ba a wuri daya suke ba. An rika bin matsugunan su nan da can ana konewa bayan an karkashe su. Ya ce cikakken bayanin da ya je musu kenan.

A cikin bidiyon za a iya ganin El-Rufai na tambayar kwamandan adadin mutanen da aka kashe. Inda ya ce masa su 66 ne aka kashe. Yayin da shi kuma Kwamishinan ‘Yan Sanda ya ce masa sun kama mutane shida.

RUGAJE TAKWAS DA AKA YI KISA DA YANKAN RAGO
PREMIUM TIMES ta samu karin cikakkun bayanan da suka tabbatar da cewa an kashe mutane 66 a Karamar Hukumar Kajuru, kamar yadda Gwmnatin Jihar Kaduna ta bada sanarwa.

An kai harin ne tun ranar Litinin, kuma hari ne na ramuwa, wanda aka kai wa wasu can baya.

Wannnan karin bayani ya fito fili ne bayan da aka rika waswasin cikakken abin da ya faru.

Gwamna Nasir El-Rufai ne ya bayyana cewa an jami’an tsaro sun ba shi rahoton samun gawarwaki har 66, kuma ya yi sanarwar a jribirin zabe.

Wannan dalili ne ya sa mutane da yawa suka dauka cewa a ranar Juma’a din aka yi rikicin.
Gwamnan ya ce wasu batagari ne suka kashe su, yayin da suka kai musu hari a yankunan Maro Gida Iri, cikin Karamar Hukumar Kajuru.

Ya ce rugagen da kisan ya faru a cikin su, sun hada da: Rugar Bahago, Rugar Daku, Rugar Ori, Rugar Haruna, Rugar Yukka Abubakar, Rugar Duni Kadiri, Rugar Shewuka da Rugar Shuaibu Yau, inji shi.

Sai dai kuma gwamnan bai bayyana jami’an tsaron da suka ba shi rahoton kisan ba.

Chidi Odiankalu na Hukuamr Kare ‘Yancin Dan Adam da jam’iyyar PDP reshen jihar Kaduna duk sun yi tababar kisan, saboda babu wani sahihin karin bayani daga bangaren gwmnati.

Amma kuma PREMIUM TIMES ta gano cewa El-Rufai ya yi wannan jawabi ne bisa rahoton da Operation Yaki suka bas hi a sirrrance.

Oeration Yaki ya kunshi ‘yan sanda, Sojiji da kuma SSS.

Rahoton jami’an Operation Yaki da suka raka wasu Fulani cikin rugagen su, sun samu gawarwaki har 66, ciki har da na kananan yara 22 da mata 12.

Wakilin PREMIUM TIMES a jihar ya zanta da wasu.

Benjamin Maigari, wanda ya ce ya je yankin ne domin ya yi zabe. Ya ce an kai hare-hare ne guda biyu. Na farko kabilar Adara ne aka kai wa harin. Na biyu kuma harin ramuwar gayya ne a kan Fulanin.

Sai dai kuma ya ce harin ramuwar gayyar shi ne ya fi cin rayuka da dama.

Ya ce harin da aka kai wa kabilar Adara a ya ci rayuka 11 tun a ranar Litinin.

Ya kara da cewa su kuma kabilar Adara sun yi zargin cewa Fulani ne suka kai musu hari, sai kawai suka tashi a cikin daren suka shiga kashe Fulani a cikin rugagen su.

“Harin da aka kai wa Adara an kashe mata da kananan yara. Haka na Fulanin an kashe mata da kananan yara da dawa.”

Ya ce jami’an ‘yan sanda sun je a washegari, domin su tantance irin barnar da aka yi. Sun gana da Hakimin Kajuru da kuma DPO na Karamar Hukumar Kajuru.

Tags: .AbujaHausaKadunaLabaraiNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Ba na fargarbar faduwa zabe – Buhari

Next Post

Rundunar Sojin Sama ta kama barayin shanu 10, ta kwato dabbobi 57 a jihar Kaduna

Next Post
Fulani with cow

Rundunar Sojin Sama ta kama barayin shanu 10, ta kwato dabbobi 57 a jihar Kaduna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
  • ZANGA-ZANGAR MATAN AURE: Ƴan mata na kwace mana mazaje da irin matsatssun kayan da suke saka wa
  • Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta
  • ZARGIN YUNƘURIN KOMAWA APC: Sule Lamiɗo ya ce El-Rufai tantirin maƙaryaci ne
  • HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.