• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Tsakanin Kwankwaso da Lado, Daga Ashafa Murnai

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
January 29, 2018
in Ra'ayi
0
APC ta yi babbar Kamu a Kano

Yanzu dai maganganun da ’yan siyasa ke ta yadawa cewa Sanata Lado, wanda ya taba wakiltar Kano ta Tsakiya zai koma APC daga PDP, to ta tabbata, domin dai yau an yi bikin canjin shekar ta sa a Kano, shi da mutanen sa kimanin 5,000 kamar yadda aka rika yayatawa.

Abin da kuma ya rage na biyu, shi ne labarin da ke ta yawo a kasar nan, wai, wai, wai fa, Ganduje ya kulla wa Kwankwaso tsiya, za a hana shi takarar Sanata a karkashin APC, a bai wa Lado a 2019. Tunda dama shi Kwankwaso ne ya kayar da Lado a 2015.

Ganin yadda mabiya ko na ce magoya bayan APC ke ta murnar komawar Lado a cikin jam’iyyar su, a gefe daya kuma wasu da dama masu nazarin siyasar Kano da ta kasa baki daya na ganin cewa karbar Lado shi ne babban gangancin da APC ta fara yi a farkon shekarar nan. Da dama na ganin tamkar jam’iyya mai mulki ta luma wa cikin ta wuka ne a inda babu likita a kusa.

Babbar matsalar APC, ita ce, su mulkin ne kawai a gaban su, amma ba yadda za su kama zaren siyasa su ja shi da zawo ba.

Tun daga Shugaba Muhammadu Buhari da sauran jiga-jigan APC sun zuba ido ana tabka kazamin rikici a APC a jihar Kano, jihar da Buhari ya samu ruwan kuri’u milyan a biyu kadan ke babu. Amma sun syi tsaye galala da baki, su na kallo, sun kasa sasanta Gwamna Abdullahi Ganduje da Sanata Rabi’u Kwankwaso.

An yi ittifakin cewa duk da irin cika-bakin da Ganduje ke yi, to Buhari zai iya tankwara shi. A maimakon jiga-jigan APC su yi wa Ganduje taron-dangi, su dakatar da shi daga yin gaba da Kwamkwaso, sannan su nuna masa muhimmancin karfi da tasirin APC a siyasar Kano, sai su ka gwammace kwaryar jam’iyyar ta fashe gida biyu, Ganduje ya rike sakaina daya, Kwankwaso ma ya rike tasa sakainar daya.

Matsalar APC babba a nan, ita ce maida Kwankwaso saniyar-ware da ta yi, sannan kuma ta na kallon kanta a matsayin ta na mai mulki a hannu, to kamar ta zama mai-takalmin-karfe, kowa ta taka, to ya taku. Wannan kuwa kuskure ne wanda idan ba ta gaggauta yin gyara ba, to nan gaba kadan za ta ciji yatsa saboda da-na-sanin da za ta yi, watakila ma saboda zafin cizo har sai yatsan ya gutsure.

Akwai abubuwan duba da idon basira a wannan kakudubar APC a Kano. Amma abin mamaki sai idon APC ya rufe, mai yiwuwa saboda jam’iyyar ba ta jin zafin ‘Buhariyyar’ da ke jijjiga gabobi da aljifan talakawa. Dama ita jam’iyya mai mulki ai ba za ta san ana tsadar kayan masarufi ko wani abu wai shi man fetur da tashin dala ba. Ga wasu abubuwa kadan nan a kasa:

KWANKWASO DA LADO A KAN SIKELI

APC ta yi babban sakacin barin rikicin Ganduje da ubangidan sa Kwankwaso ya kai munin da har ya kai ta ga rungumar Sanata Lado. A Kano Buhari ya samu kuri’a milyan biyu ba kadan, fiye da kowace jiha a kasar nan. Don me zai bari karfin jam’iyyar ya susuce?

Bai kamata a daidai lokacin da karfin jam’iyyar APC ke ta raguwa kamar kudin guzuri a jihohin Taraba, Filato, Adamawa da Benuwai, wato jihohin Middle Belt ba, sannan kuma jam’iyyar ta zuba ido a sa zarto a gigare mata kafa daya a jihar Kano, inda ta fi karfi ba.

Gangaci muraran shi ne dan jam’iyyar APC ya raina karfin Kwankwaso da karfin mabiyan sa. Shi ne dan takarar da ya zo na biyu bayan Buhari a zaben fidda-gwanin APC a 2014. Ko an manta yawan kuri’un da ya samu bayan Buhari?

Kwankwaso ne Sanatan da ya fi kowane sanata kakaf na kasar nan samun yawan kuri’u a zaben 2015. Ashe kuwa sanatan da ya ke da kuri’a 758,383, idan ma ka raina karfin sa, to ka rudi kan ka kawai.

Sanata Lado da APC ta rungumo, kuri’a 205.809 kacal ya samu a gabzawar da suka yi da Kwankwaso a zaben 2015. Wato Kwankwaso ya yi mata ratar kuri’u 550,000 kenan.

Ta yaya za ka yi gangancin fada da mai kuri’a 758,383, sannan ka tafi ka na bugun-gaba ka kinkimo mai jama’a 205,809, kuma daga cikin su mutum 5000 kacal su ka biyo shi su ka canja sheka tare da shi?

Ko shakka babu Lado ya yi nasa tashen a Kano, musammam wajen raba wa jama’a dan hasafin da Allah ya ci-da mai rabo samu daga hannun sa. Shi ya sa ma ake masa lakabi da ‘Ladon Alheri.’ Amma ai da alherin nasa da komai ya samu kuri’a 295,809 a zaben 2015, inda Kwankwaso ya kada shi.

A wannan nazari da nayi a cikin kwanaki uku da suka gabata, sun tabbatar da cewa dubban daruruwan masoya Kwankwaso sun dinka jar hula a Kano domin tarbar Kwankwaso a Kano. Dubun dubatar masoyan sa sun dinka farin yadi ko farar shadda. Dubbai sun sayi jajayen takalma domin a yi ankon bikin tarbar Kwankwaso.

Ga mai hankalin siyasa, wannan ya nuni da cewa Kwankwaso da karfin sa gagau har yanzu, kuma irin ra’ayin akidar da ake nunawa a bin sa, ya na nuni da cewa akida ce, ba ra’ayi ba ne, kuma ba don kudi ake biye da shi ba. Mai irin wannan mabiya ko masoya kuwa, ko jam’iyyar huce-haushi ya kafa, to zai iya yin tasirin da ko bai yi nasara ba, to zai iya yin illar da shi da masu adawa da shi a su yi ragas, biyu babu kenan!

Binciken da nayi a Abuja daga ranar Litinin zuwa yau Lahadi, ya nuna cewa kafin ka ga fastar hoton Buhari a Keke NAPEP daya, ka ga fastar hoton Kwankwaso a guda uku. Sannan kuma babu unguwannin cikin birnin Abuja da za ka shiga ba ka ga matasa ‘yan ci-rani da mazauna birnin, musammam Kanawa sanye da jajayen hulunan Kwankwaso ba.

Sauran garuruwa ma irin su Suleja, Deidei, Zuba, Kubwa, Dutsen Alhaji, Bwari, Lugbe, Gwrimpa duk za ka rika ganin masu baburan acaba sanye da hular Kwankwaso, ko kuma direbobin KEKE NAPEP sanye da jajayen huluna.

Kun san kuwa irin wadannan matasan, da an ce maka zabe ya karato, za ka rika ganin zugar su a kan babura ko kan talbodin tireloli da motocin katako su na tafiya kauyukan su domin su dankwala kuri’a.

Tags: HausaHausa Premium TimesKwankwasoLadoNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Dalilin da ya sa ba a iya tsige Saraki – Majalisar Tarayya

Next Post

Mutane 20 sun rasa rayukan su a hadarin mota

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Gwamnatin Jihar Kaduna ta fatattaki hukumar kula da kare haddura ta kasa FRSC da  ga jihar

Mutane 20 sun rasa rayukan su a hadarin mota

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Kamfanin mai na kasa ya kara kudin litar mai daga N189 zuwa N537
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Peter Obi ya nemi kotu ta ɗage sauraren shari’ar da ya maka Tinubu
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN KASA: Atiku ya kai wa kotu tulin hujjoji daga na’urar BVAS a zaɓen 2023
  • Dikko Radda zai saka tsarin TSA a duka harkokin shige da ficen kudaden jihar Katsina
  • Dalilin da ya sa na canja sunan titin Raba zuwa titin ‘Nasir El-Rufai – Gwamna Uba Sani

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.