Bam ya kashe maigadin jami’ar Maiduguri 0 Bi Mohammed Lere a kan May 13, 2017 Labarai, Labarai daga Jihohi Wani bam da ya tashi a jami’ar Maiduguri ya yi sanadiyyar mutuwar wani maidagi a jami’ar. Ana zaton cewa Boko Haram ne suka binne bam din a kofar shiga jami’ar. Tuni dai jami’an hukumar BOSEMA sun dauke gawar mamacin daga inda abin ya faru. Share. Twitter Facebook Google+ Pinterest LinkedIn Tumblr Email
March 8, 2021 0 INEC ta bayyana nauyin da tsarin mulki ya dora mata dangane da gyaran kan iyakokin mazabu
March 8, 2021 0 RANAR MATA TA DUNIYA:Fadar Shugaba Kasa ta lissafa sunayen mata 50 da Buhari ya nada mukamai daban-daban
March 7, 2021 0 Sojojin Najeriya na ci gaba da ragargazar ‘yan bindiga a dazukan Kaduna, sun kashe mutum 4 a Chikun