KATSINA BA TSARO: ‘Yan ta’adda sun arce da ƙananan yara 39 daga wata gona, sun nemi a biya naira miliyan 30 kuɗin fansa
Majiyar ta ce maharan sun tuntuɓi wasu daga cikin iyayen yaran, inda su ka nemi sai an biya su naira ...
Majiyar ta ce maharan sun tuntuɓi wasu daga cikin iyayen yaran, inda su ka nemi sai an biya su naira ...
Chisom Mefor ɗalibar Jami'ar Najeriya ce da ke Nsukka, amma kuma ta na zaune a yankin Abuja. A yanzu haka ...
Shirin, wanda aka jima ana jiran sa, ma'aikatar za ta aiwatar da shi ne tare da haɗin gwiwar Babban Bankin ...
Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙi yarda da iƙirarin cewa gwamnatin sa ba ta taɓuka komai a fannin Inganta tattalin arzikin ...
Saboda rashin iya aiki ne ya sa Shugaba Muhammadu Buhari ya sallami tsohon Ministan Harkokin Noma Sabo Nanono, a cikin ...
Amfanin gona ta duk sun ƙosa ina tunanin fara cirewa. Kawai sai su ka danno shanun su, su na ci ...
A hira da da wasu ƴan kabilar Gbagyi suka yi da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya, a kauyen Gbau-Kushi daka Babban ...
Ministan Harkokin Noma Sabo Nanono ya bijiro wa Shugaba Buhari da tsare-tsaren tsugunar da Fulani wuri daya.
A unguwar Surulere na tashi, kuma a can na yi firamare da sakandare. A Yaba na yi jami'a. Kun ga ...
Daga nan sai Nanono ya ce daga yau Najeriya ta zama cikakkar mamba din kasashen da ke cikin wannan yarjejeniya, ...