• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Shin gaskiya ne yanzu CFA 10, 000 darajarsu daya da Naira 10,000 kamar yadda ake yadawa? Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
October 20, 2021
in Harkokin Kudade/Noma
0
An kama wasu da kudin jabu a jihar Kebbi

Zargi: Wani mai amfani da shafin Twitter na zargin wai darajar kudin CFA daidai ya ke da kudin Najeriya wato naira

Akwai CFA iri biyu, akwai West African CFA franc wadda ita ce takardar kudin kasashen da ke amfani da harshen Faransanci a yankin yammacin Afirka ke amfani da ita, akwai kuma Central African CFA franc wanda kasashen yankin Afrika ta tsakiya, masu amfani da harshen Faransanci ke amfani da ita. Duk da cewa takardun kudin sun banbanta darajarsu daya ne kuma suna da tsayayyen mizanin musaya tsakanin su da takardar kudin euro na Turai.

CFA ta yankin tsakiyar Afirka it ace wadda kasashe 6 ke amfani da ita a karkashin Tarayyar Kudi da Tattalin Arzikin Kasashen Yankin Tsakiyar Afirka. Ana amfani da alamar XAF domin takaita shi a kasuwanin hada-hadar kudi.

Kasashen sun hada da Kamaru, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Cadi, Jamhuriyar Kwango, Equitorial Guinea da Gabon.

A daya hannun, West African CFA franc shi ne kudin da kasashe 8 a karkashin Kungiyar Tarayyyar Kudi da Tattalin Arzikin kasashen yankin yammacin Afirka ke amfani da ita. Kasashen sun hada da Benin, Burkina Faso, Cóte D’Ivoire, Guinea Bissau, Mali, Nijar, Senegal da Togo. A kasuwannin hada-hadar kudi, a kan gane shi da alamar XOF.

Bisa bayanan da aka bayar a wani gajeren tarihin da ke shafin Babban Bankin kasashen Yankin Yammacin Afirka (BCEAO), an kirkiro CFA ranar 26 ga watan Disamban 1945 – wato a ranar da Faransa ta rattaba hannu kan yarjejeniyar Bretton Woods ta kuma yi sanarwar farko ta daidaituwa ga Asusun Lamuni na Duniya wato IMF.

Kafin nan, yankunan da ke karkashin mulkin Faransa na amfani da takardun kudin da ke da dangantaka da Franc na Farsansa, amma bayan ‘yancin kai, yawancin kasashen sun daina amfani da kudin na franc: Tunisiya a 1958, Morocco a 1960, Guinea a 1959, Algeriya 1964, Madagascar da Mauritaniya 1973.

Asusun ba da lamuni na duniya ya bayar da gajeren tarihi kan yadda aka rage darajar CFA.

Saboda farashi mai tsadan da ake sanyawa kayayyakin da aka sarrafa a kasashen da ke amfani da CFA ba’a mu su amfani da farashin da zai zo daidai da wadanda ake samu a kasuwannin duniya, saboda haka, tattalin arzikin wadannan kasashen ba su bunkasa yadda ya kamata ba a shekarun 1980 da 1990.

Domin shawo kan lamarin kasashen sun tattauna da juna da IMF da Faransa, daga nan ne aka yanke shawarar rage darajar kudin CFA da kashi 50 cikin 100.

Wannan na nufin cewa daga watan Janairun 1994 darajar CFA 100 ta zo daida da Franc daya na Faransa. Burin rage darajar kudin shi ne maido wadannan kasashe bisa turbar da za ta samar musu da bunkasa mai dorewa ta kuma taimaka musu su yi gogayya da sauran takwarorinsu a kasuwannin duniya. Wannan mataki dai, sai ya fi bayar da karfin gwiwa ga fitar da kayayyaki saboda ya baiwa masu amfani da CFA damar fitar da kayayykinsu a kan rabin farashin da ake samu amma kuma ya bukace su su shigar da kayayyaki a farashin da ya ninka wanda suke fitarwa.

To sai dai a 2019, shugaban kasar Jamhuriyar Benin Patrice Talon ya yi wani sauyi a dangantakar da ke tsakanin Faransa da Afirka lokacin da ya ce kasashen Afirkan da ke amfani da harshen Faransanci na so su dauki nauyin darajar kudin su kuma a shirye suke su janye wasu daga cikin kaddarorin da suka ajiye a Faransa. Suka kuma ce za su sauya sunan takardar kudin zuwa “Eco”.

Wani mai amfani da shafin tiwita @taiwoainafilms kwanan nan ya wallafa wani zargi a shafin shi mai cewa wai yanzu darajar West African CFA Franc daidai ya ke da Nerar Najeriya. Tuni dai mutane 2,800 suka yaba da labarin kuma har an yada shi sau da yawa a tiwitan.

Mai yiwuwa wannan na da dangantaka da faduwar darajan neran da ake gani kwanan nan. A ranar 6 ga watan oktoba, darajar nera ta fadi sosai da aka kwatanta da dalan Amirka a farashin gwamnati.

Wani rahoton da jaridar Premium Times ta yi amfani da shi ya ce bayanan da aka samu daga FMDQ wadda aka fi sani da Kungiyar masu zuba jari da fitar da kayayyaki inda ake hada-hadar kasuwanni ya nuna cewa dallan Amirka guda shi ne nera 414.73.

Sau da yawa ana danganta faduwar darajar nerar da matakin CBN na dakatar da ‘yan canji daga yin canji a duk fadin kasar.

Ranar 27 ga watan Yuli CBN ta dakatar da ‘Yan canji daga yin sana’ar tana zargin masu sana’ar da kasancewa hanyar fitar da haramtattun kudade da kuma aiki da mutanen da ke karbar cin hanci da rashawa da ma wanke haramtattun kudade a Najeriya. Jim kadan bayan sanarwar darajar nerar ta fadi, aka sayar da dala a kan 503, washe gari kuma ta sake raguwa da dala 2.

Ranar lahadi a hukumance, dala daya na da darajar 410.8. Sai dai farashin ya banbanta da na ‘yan canji tunda su suna sayar da dala daya kan nera 573.

Tantancewa

Daga sakamakon binciken shafukan kudi, Dubawa ta gano cewa darajar CFA da ta nera ba daya ba ne. A kasuwar gwamnati, nera 1 daidai ta ke da Western African CFA franc 1.38 wanda Jamhuriyar Benin ke amfani da shi ke nan.

Wani karin binciken ya nuna cewa darajar kudin daidai ya ke da Central African CFA franc.

Sai dai darajar CFAn ta karu domin nerar da ke kan 1.38 XOF ta kasance kan 3 XOF a shekarar 2015, shekaru 6 da suka gabata.

Dubawa ta sake yin aiki da bayanan da ta samu kan darajar kudaden a shafin hada-hadar kudin Birtaniya, inda ta gano cewa darajar nera ta ragu da kashi 54 cikin 100 a shekaru 6n da suka gabata idan aka kwatanta da XAF da XOF.

Binciken ya nuna cewa ranar 10 ga watan Disamban 2015 3XAF/XOF ya kasance nera daya (1)

A wani rahoto jaridan The Guardian, ta ce darajar kudin nera ta ragu da kashi 108 cikin 100 idan aka kwatanta da CFA tsakanin shekarar 2015 zuwa 2020. A cewar rahoton, a shekarar 2015 CFA ta fara karfi sosai. Tsakanin watan Ogosta na 2015 zuwa Ogostan 2016 darajar nera ta fadi da kashi 69 cikin 100 kowace shekara.

A karshe

Zargin cewa darajar naira daidai ta ke da ta jamhuriyar Benin wato CFA ba gaskiya ba ne. Alkaluman da aka tanadar a hukumance sun nuna cewa darajar naira na sama da CFA na Benin.

Tags: AbujaCadiCFAEquitorial GuineaHausaJamhuriyar Afirka ta TsakiyaJamhuriyar KwangoKamaruNairaNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

ZABEN SHUGABANNIN APCn KANO: Ba zamu lamunci sakarci ba, Ahmadu Zago ne zababben shugaba – Sanata Shekarau

Next Post

KANO: Tsakanin Ɗanzago Da Ɗan Sarki’ Wane Ne Ɗan-yaga-rigar Jam’iyya?

Next Post
KANO: Tsakanin Ɗanzago Da Ɗan Sarki’ Wane Ne Ɗan-yaga-rigar Jam’iyya?

KANO: Tsakanin Ɗanzago Da Ɗan Sarki' Wane Ne Ɗan-yaga-rigar Jam'iyya?

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • LAUJE CIKIN NAƊI: Cikin awa 24 APC ta canja ranakun gudanar da zabukan fidda gwanayen ta
  • Duk ‘Deliget’ ɗin da ke jira in bashi kuɗi, ya taka ‘Zero’ ba zai samu ko sisi daga wuri na ba – Shehu Sani
  • IYA KUƊIN KA, IYA SHAGALINKA: Na janye daga takarar gwamnan Kaduna – Baba-Ahmed
  • EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe
  • Ƴan sanda sun damke malamin da yayi wa ɗalibar sa ƴar shekara 13 fyaɗe

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.