• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Shin gaskiya ne yanzu CFA 10, 000 darajarsu daya da Naira 10,000 kamar yadda ake yadawa? Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
October 20, 2021
in Harkokin Kasuwanci/Noma
0
An kama wasu da kudin jabu a jihar Kebbi

Zargi: Wani mai amfani da shafin Twitter na zargin wai darajar kudin CFA daidai ya ke da kudin Najeriya wato naira

Akwai CFA iri biyu, akwai West African CFA franc wadda ita ce takardar kudin kasashen da ke amfani da harshen Faransanci a yankin yammacin Afirka ke amfani da ita, akwai kuma Central African CFA franc wanda kasashen yankin Afrika ta tsakiya, masu amfani da harshen Faransanci ke amfani da ita. Duk da cewa takardun kudin sun banbanta darajarsu daya ne kuma suna da tsayayyen mizanin musaya tsakanin su da takardar kudin euro na Turai.

CFA ta yankin tsakiyar Afirka it ace wadda kasashe 6 ke amfani da ita a karkashin Tarayyar Kudi da Tattalin Arzikin Kasashen Yankin Tsakiyar Afirka. Ana amfani da alamar XAF domin takaita shi a kasuwanin hada-hadar kudi.

Kasashen sun hada da Kamaru, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Cadi, Jamhuriyar Kwango, Equitorial Guinea da Gabon.

A daya hannun, West African CFA franc shi ne kudin da kasashe 8 a karkashin Kungiyar Tarayyyar Kudi da Tattalin Arzikin kasashen yankin yammacin Afirka ke amfani da ita. Kasashen sun hada da Benin, Burkina Faso, Cóte D’Ivoire, Guinea Bissau, Mali, Nijar, Senegal da Togo. A kasuwannin hada-hadar kudi, a kan gane shi da alamar XOF.

Bisa bayanan da aka bayar a wani gajeren tarihin da ke shafin Babban Bankin kasashen Yankin Yammacin Afirka (BCEAO), an kirkiro CFA ranar 26 ga watan Disamban 1945 – wato a ranar da Faransa ta rattaba hannu kan yarjejeniyar Bretton Woods ta kuma yi sanarwar farko ta daidaituwa ga Asusun Lamuni na Duniya wato IMF.

Kafin nan, yankunan da ke karkashin mulkin Faransa na amfani da takardun kudin da ke da dangantaka da Franc na Farsansa, amma bayan ‘yancin kai, yawancin kasashen sun daina amfani da kudin na franc: Tunisiya a 1958, Morocco a 1960, Guinea a 1959, Algeriya 1964, Madagascar da Mauritaniya 1973.

Asusun ba da lamuni na duniya ya bayar da gajeren tarihi kan yadda aka rage darajar CFA.

Saboda farashi mai tsadan da ake sanyawa kayayyakin da aka sarrafa a kasashen da ke amfani da CFA ba’a mu su amfani da farashin da zai zo daidai da wadanda ake samu a kasuwannin duniya, saboda haka, tattalin arzikin wadannan kasashen ba su bunkasa yadda ya kamata ba a shekarun 1980 da 1990.

Domin shawo kan lamarin kasashen sun tattauna da juna da IMF da Faransa, daga nan ne aka yanke shawarar rage darajar kudin CFA da kashi 50 cikin 100.

Wannan na nufin cewa daga watan Janairun 1994 darajar CFA 100 ta zo daida da Franc daya na Faransa. Burin rage darajar kudin shi ne maido wadannan kasashe bisa turbar da za ta samar musu da bunkasa mai dorewa ta kuma taimaka musu su yi gogayya da sauran takwarorinsu a kasuwannin duniya. Wannan mataki dai, sai ya fi bayar da karfin gwiwa ga fitar da kayayyaki saboda ya baiwa masu amfani da CFA damar fitar da kayayykinsu a kan rabin farashin da ake samu amma kuma ya bukace su su shigar da kayayyaki a farashin da ya ninka wanda suke fitarwa.

To sai dai a 2019, shugaban kasar Jamhuriyar Benin Patrice Talon ya yi wani sauyi a dangantakar da ke tsakanin Faransa da Afirka lokacin da ya ce kasashen Afirkan da ke amfani da harshen Faransanci na so su dauki nauyin darajar kudin su kuma a shirye suke su janye wasu daga cikin kaddarorin da suka ajiye a Faransa. Suka kuma ce za su sauya sunan takardar kudin zuwa “Eco”.

Wani mai amfani da shafin tiwita @taiwoainafilms kwanan nan ya wallafa wani zargi a shafin shi mai cewa wai yanzu darajar West African CFA Franc daidai ya ke da Nerar Najeriya. Tuni dai mutane 2,800 suka yaba da labarin kuma har an yada shi sau da yawa a tiwitan.

Mai yiwuwa wannan na da dangantaka da faduwar darajan neran da ake gani kwanan nan. A ranar 6 ga watan oktoba, darajar nera ta fadi sosai da aka kwatanta da dalan Amirka a farashin gwamnati.

Wani rahoton da jaridar Premium Times ta yi amfani da shi ya ce bayanan da aka samu daga FMDQ wadda aka fi sani da Kungiyar masu zuba jari da fitar da kayayyaki inda ake hada-hadar kasuwanni ya nuna cewa dallan Amirka guda shi ne nera 414.73.

Sau da yawa ana danganta faduwar darajar nerar da matakin CBN na dakatar da ‘yan canji daga yin canji a duk fadin kasar.

Ranar 27 ga watan Yuli CBN ta dakatar da ‘Yan canji daga yin sana’ar tana zargin masu sana’ar da kasancewa hanyar fitar da haramtattun kudade da kuma aiki da mutanen da ke karbar cin hanci da rashawa da ma wanke haramtattun kudade a Najeriya. Jim kadan bayan sanarwar darajar nerar ta fadi, aka sayar da dala a kan 503, washe gari kuma ta sake raguwa da dala 2.

Ranar lahadi a hukumance, dala daya na da darajar 410.8. Sai dai farashin ya banbanta da na ‘yan canji tunda su suna sayar da dala daya kan nera 573.

Tantancewa

Daga sakamakon binciken shafukan kudi, Dubawa ta gano cewa darajar CFA da ta nera ba daya ba ne. A kasuwar gwamnati, nera 1 daidai ta ke da Western African CFA franc 1.38 wanda Jamhuriyar Benin ke amfani da shi ke nan.

Wani karin binciken ya nuna cewa darajar kudin daidai ya ke da Central African CFA franc.

Sai dai darajar CFAn ta karu domin nerar da ke kan 1.38 XOF ta kasance kan 3 XOF a shekarar 2015, shekaru 6 da suka gabata.

Dubawa ta sake yin aiki da bayanan da ta samu kan darajar kudaden a shafin hada-hadar kudin Birtaniya, inda ta gano cewa darajar nera ta ragu da kashi 54 cikin 100 a shekaru 6n da suka gabata idan aka kwatanta da XAF da XOF.

Binciken ya nuna cewa ranar 10 ga watan Disamban 2015 3XAF/XOF ya kasance nera daya (1)

A wani rahoto jaridan The Guardian, ta ce darajar kudin nera ta ragu da kashi 108 cikin 100 idan aka kwatanta da CFA tsakanin shekarar 2015 zuwa 2020. A cewar rahoton, a shekarar 2015 CFA ta fara karfi sosai. Tsakanin watan Ogosta na 2015 zuwa Ogostan 2016 darajar nera ta fadi da kashi 69 cikin 100 kowace shekara.

A karshe

Zargin cewa darajar naira daidai ta ke da ta jamhuriyar Benin wato CFA ba gaskiya ba ne. Alkaluman da aka tanadar a hukumance sun nuna cewa darajar naira na sama da CFA na Benin.

Tags: AbujaCadiCFAEquitorial GuineaHausaJamhuriyar Afirka ta TsakiyaJamhuriyar KwangoKamaruNairaNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

ZABEN SHUGABANNIN APCn KANO: Ba zamu lamunci sakarci ba, Ahmadu Zago ne zababben shugaba – Sanata Shekarau

Next Post

KANO: Tsakanin Ɗanzago Da Ɗan Sarki’ Wane Ne Ɗan-yaga-rigar Jam’iyya?

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
KANO: Tsakanin Ɗanzago Da Ɗan Sarki’ Wane Ne Ɗan-yaga-rigar Jam’iyya?

KANO: Tsakanin Ɗanzago Da Ɗan Sarki' Wane Ne Ɗan-yaga-rigar Jam'iyya?

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ruhun Mai Tsarki ne ya umarce ni na kashe ta’ – Inji matar da ta kashe ‘yar shekara biyar
  • RIGA MALAM MASALLACI: Matasan Kano sun yi wa ginin ƴan canji diran mikiya, sun yi warwason kayan ‘ganima’
  • HIMMA DAI MATA MANOMA: Rashin jari mai kauri ya sa noma na ya ƙi gaba, ya ƙi baya – Wata mace mai himma
  • CIRE TALLAFIN MAI: Kungiyoyin ma’aikatan lantarki, Ƴan jarida da na Kwadago za su tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba
  • Yadda bashin Dala Miliyan 19.3 na Bankin Musulunci ya bunƙasa noma a ƙananan hukumomin Kano 44 – Hamisu, Kodinetan KSADP

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.