KADUNA A HANNUN ‘YAN BINDIGA: Mahara sun fatattaki mutum 289,375 a yankuna 551 a Jihar Kaduna – Gwamnati
Duk da haka, Sakataren Hukumar ta KADSEMA ya ce gwamnati ta jajirce wajen ƙoƙarin bayar da tallafin gaggawa da waɗanda ...
Duk da haka, Sakataren Hukumar ta KADSEMA ya ce gwamnati ta jajirce wajen ƙoƙarin bayar da tallafin gaggawa da waɗanda ...
Madaka ya ce zuwa yanzu sun yi jana’izan mutum sama da 30 da maharan suka kashe sannan har yanzu ba ...
Sun yi amfani da lambar wayar ɗaya daga cikin waɗanda suka yi garkuwa da su, inda suka kira iyalan sa, ...
Kai, lamarin fa ya yi muni sosai, saboda 'yan ta'addar sun ajiye baburan su can nesa da sansanin mu, sannan ...
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Abiodun Alamutu ya tabbatar cewa rundunar ta fara farautar maharan domin ceto tsohon da hukunta maharan.
Wasu 'yan bindigar da har yanzu ba a tantance su ba, sun kai harin ruwan wutar albarusai a gidan Kwamishinan ...
Akalla mutum uku ne suka mutu a daren Talata bayan harin da ‘yan bindiga suka yi a garin Kaura Namoda ...
Babu mai kallon wannan a matsayin laifi ko kuskure illa mutumin da yake tanbadadde, wawa kuma jahili, wanda bai san ...
Dakarun rundunar ‘Operation Whirl Punch’ sun kashe dan bindiga daya Kuma sun kama bindigogi AK-47 3, da harsasai masu yawan ...
‘Yan ta’addan sun kai hari a wasu dakunan kwanan dalibai mata guda uku a Sabon Gida, da ke wajen garin ...