• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

JA-IN-JAR SARKIN KANO DA AIR PEACE: Batutuwan da kamfanin jiragen Air Peace ya kasa warwarewa

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
February 28, 2022
in Rahotanni
0
Sarkin Kano Aminu ya nada basaraken da mahaifin sa, marigayi Ado ya tsige shekaru 17 da suka wuce

Rikicin zargin wulaƙanta Sarkin Kano Aminu Ado-Bayero da ake tsakanin Masarautar Kano da kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Air Peace, a yanzu ya ɗauki sabon salo tun a ranar Asabar, lokacin da Isa Bayero ya bai wa Air Peace wa’adin sa’o’i 72 cewa ya gaggauta neman afuwa daga wurin Sarkin Kano.

Premium Times Hausa ta kawo dalilan da su ka harzuƙa Masarautar Kano neman afuwar Air Peace a cikin kwanaki uku.

Ɗaya daga cikin ‘ya’yan Sarki a Kano, mai suna Isa Bayero, ya bai wa kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Air Peace wa’adin sa’o’i 72 cewa su nemi afuwar tozarta Sarkin Kano Aminu Ado-Bayero da jirgin ya yi, har ya haddasa wa sarkin da tawagar sa ɓata lokaci.

Bayero wanda kawun sarki ne, ya bayyana wannan sanarwa ce a ranar Asabar, yayin da ya ke magana da wasu manema labarai a Kano, ciki har da wakilin PREMIUM TIMES.

Ya ƙara da cewa tilas kuma kamfanin Air Peace ya amsa laifin da ya yi na rashin tashi lokacin da aka ƙa’ide masa, wanda ya ce hakan ya haddasa ɓata lokaci da jinkiri ga Sarkin Kano, wanda aka bar shi a tashar jirage ta Legas zaman dirshan ɗin jirgi.

Tun da farko dama Bayero ya rubuta takardar koke da ƙorafin laifin da ya ke iƙirarin Air Peace sun yi wa Sarki Aminu ga Hukumar Kula da Sararin Samaniyar Najeriya (NCAA) domin ta yi hukuncin da ya dace a kan kamfanin.

Isa, wanda aka fi sani da Isa Pilot, ya ce Air Peace ya haddasa masu ɓata lokacin awa ɗaya a tafiyar dawowar su daga Banjul a Gambiza zuwa Legas. Sannan kuma ya ce an hana ‘yan tawagar sarki shiga jirgin da zai tafi Kano.

Isa ya ce ‘yan rakiyar Sarki sun isa Legas minti 30 kafin lokacin tashin jirgi.

Ƙorafin Isa na ƙunshe iƙirarin cewa ya kira Shugaban Air Peace Allen Onyema, cewa ya sa a jinkirtar da jirgin da zai tafi Legas da safe saboda batun Banjul.

“Amma sai ya ƙi yin hakan, ya ce ba zai yi haka ba. To ni a ƙashin kai na na ɗauki abin da aka yi a matsayin cin fuska ha Mai Martaba Sarkin Kano da mutanen Kano baki ɗayan su.” Inji Isa Bayero a cikin wasiƙar ƙorafin.

Ya shaida wa manema labarai cewa zai ci gaba da yin magana har sai lokacin da Allen Onyema ya bai wa Sarkin Kano haƙuri.

Bayero ya ƙaryata iƙirarin da Air Peace ya yi, inda ya ce sun yi wa sarkin tayin wani jirgin daban, wanda zai ɗauke Sarki da tawagar sa daga Abuja zuwa Kano, cewa ƙarya ce ba a yi hakan ba.

“Ni da kai na na nemi alfarmar Sarki ya bi wanan jirgi daga Abuja zuwa Kano, amma Sir Peace su ka ce min ya cika.” Inji Isa Bayero.

Ya ce a ƙarshe ma daina ɗaukar kiran lambar sa Air Peace ya yi.

“Mun rigaya mun sayi tikitin jirgin, don haka ban ga yadda za a yi su tashi su bar mu ba. Wannan cin mutuncin Sarki da al’ummar Kano ne baki ɗaya.

“Saboda haka ina bai wa Air Peace wa’adin sa’o’i 72 ya bada haƙuri ga Sarki a cikin wasu jaridun ƙasar nan masu fitowa kowace rana. Idan ba haka ba kuma, za mu ƙara gaba har sai mun dangana inda za a gyara wa Air Peace zama.” Inji Isa Pilot, wanda ya yi kurarin cewa shi ma tsohon diraban jirgin sama ne, har ma ya taɓa tuƙa shugabanni biyar.

A ƙarshe ya nuna bai damu ba idan Air Peace ya daina zuwa Kano, domin a cewar sa, tun kafin a kafa Sir Peace Kanawa ke zirga-zirga a jiragen sama.

Raddin Air Peace A Kan Masarautar Kano:

A raddin Air Peace, kamfanin ya ce, “ta yaya Isa Bayero zai kira mahukuntan Air Peace su tsaida jirgin ya yi latti, bayan har an gama shiga, an kulle ƙofa, kuma jirgin ya fara tafiya, a lokacin kuma Sarkin Kano da ‘yan rakiyar sa takwas har da Isa Bayero su na filin jirgin saman Lagos, bayan saukar su daga Banjul, Gambiya? Ta yaya za a tsaya kuma jiran su?”

Air Peace sun bayar da wata hujja cewa Isa Bayero ya kira Onyema, Shugaban Air Peace misalin ƙarfe 5:52 na asubahi, lokacin da ya ke tsakiyar barcin sa.

Air Peace ya ce kenan Bayero ne ma ya tashi Onyema daga barci.

“Yayin da ya ga lambar Isa Bayero ce, sai ya amsa kiran, ya ce shi da Sarkin Kano sun iso filin jirgin jirgin sama na Legas daga Banjul, birnin Gambiya, kuma Kano za su zarce a lokacin.”

“Ya sanar da Shugaban Air Peace ya da jirgin na Legas zuwa Kano ya yi latti zuwa ƙarfe 6:15, domin shi da Sarki da sauran mutum takwas su samu shiga. Don haka ba wai Onyema ya ƙi sauraren sa ba ne.

“Daga nan ya ce da Isa Bayero ya ba shi ‘yan mintina don ya kira filin jirgi ya ji halin da jirgin wanda zai tashi daga Legas zuwa Kano da sassafen ranar ya ke ciki. Daga nan kuma ya kira ni, don ya ji halin da ake ciki.”

“Ni ne Babban Jami’in Kula da Jigilar Fasinjoji na Air Peace. Nan da nan mu ka kira, aka ce mana ai jirgin ma har ya gama lodi, ya fara gudu a ƙasa.”

Yayin da wasu ke goyon bayan Air Peace, wasu kuma goyon bayan Masarautar Kano su ke yi, saboda wulaƙancin da su ke ganin an yi wa Sarkin Kano sukutum, an ƙi jiran sa.

A cikin 2019, rahoton da NCAA ta fitar ya nuna an samu rahotonnin ɓacewar kaya da kuma lattin kayan fasinjoji har sau 41,968 a Najeriya.

Sannan kuma an samu tashin jirage sau 65,401, wanda fiye da rabin su, wato 37,510 duk a makare su ka tashi, yayin da aka soke tashin jirage har sau 356.

Tambayoyi Ga Air Peace:

Isa Bayero ya yi iƙirarin cewa Air Peace ya nemi su Sarkin Kano su biya kuɗin harajin ƙin hawan wancan jirgi da ba su samar yi ba, ya yin da su ka je su nemi shiga jirgin ƙarfe 7 na safe. Haka Isa ya yi wa NCAA ƙorafi.

Sai dai yayin da Air Peace ke kare kan sa gaban taron manema labarai, bai yi magana a kan wannan batun ba.

Shi ma Kakakin Air Peace Stanley Olisa, bai yi magana kan wannan batun ba a lokacin da yake magana da PREMIUM TIMES ta wayar tarho.

Masana harkar jiragen sama irin su John Ojikutu, sun ce ba daidai ba ne jirgi ya yi shirin tashi kuma ya tsaya saboda jiran wani fasinja.

Sai dai kuma ya ce tun farko, tunda Air Peace ya ji cewa wani babban mutum ne, to sai su bada haƙuri kawai, a wuce wurin.

Wasu kuma na cewa ya kamata kawai Masauntar Kano ta maka Air Peace kotu.

Tags: AbujaHausaNewsPREMIUM TIMESSarkin Kano
Previous Post

Yadda tsohon Shugaban Hukumar Jarabawar NECO da JAMB ya kwashe kuɗaɗen ɗalibai, ya gina kamfanoni, gidajen haya

Next Post

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutum 8 a coci a jihar Neja

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
ZAMAN DARDAR: Yan Bindiga sun sace babbar ‘yan kasuwa a Tegina, sun yi barazanar dawuwa su sace sauran attajiran garin

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutum 8 a coci a jihar Neja

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHARI’AR ZABEN SHUGABAN ƘASA: Kotu ta karɓi sakamakon zaɓen jihohi 17 daga hannun Peter Obi domin tantance sahihancin su
  • TSAKANIN ATIKU DA KEYAMO: Keyamo ya ɗaukaka ƙarar hukuncin tarar Naira Miliyan 10 da Kotun Tarayya ta danƙara masa
  • KOTUN ZAƁEN SHUGABAN ƘASA TA ƊAU ZAFI: Yadda Atiku ya kaɗa hantar Tinubu, APC da INEC a zaman shari’ar ranar Laraba
  • Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai
  • Sanatoci 67 sun rattaba hannu Yari suke so, da karin wasu na nan tafe – Inji Abdul Ningi

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.