2023: Idan na zama shugaban ƙasa zan naɗa Ministan Cika Wa Talakawa Ciki da Abinci -Fayose
Kwamitin Tantance 'Yan Takara da ke ƙarƙashin shugabancin Sanata David Mark, sun tantance 'yan takara 17, amma an soke biyu.
Kwamitin Tantance 'Yan Takara da ke ƙarƙashin shugabancin Sanata David Mark, sun tantance 'yan takara 17, amma an soke biyu.
A shekarar Shugaba Buhari ta biyu, wato cikin 2016, Najeriya ta samu maki 26.6. a cikin shekaru biyar na mulkin ...
Shugaba Muhammadu Buhari ya kafa tarihi daban-daban, wanda talakawan da su ka zaɓe shi ba za su taɓa mantawa da ...
Za kuma a iya fassarawa da darajar dukkan kayayyaki da ayyukan da aka yi a cikin ƙasa a cikin wani ...
Sai dai har yanzu ba a sani ba ko gwamnatin Kaduna ta biya kudi ko kuma da hannun ta wajen ...
Obasanjo ya yi wannan gargadin ne a lokacin da Kungiyar Taya Kabilar Tivi ta kai masa ziyara a Abeakuta, babban ...
Mako daya bayan kisar Funke Olakunrin, diyar daya daga cikin shugabanin Yarbawa wato Reuben Fasoranti Obasanjo ya rubuta wasikar.
Mai Shari’a Kekere Okun ya ce an yanke hukunci, kuma ba’asin karar da Ali ya shigar bas hi da bambanci ...
Obasanjo ya yi wadannan kalamai ne a jawabin da yayi a coci wajen bukin murnar shiga shekarar 2021.
Daga nan ya ce ‘yan tilas ‘yan Najeriya su zage damtse su yi aiki tukuru cikin 2021.