DUBU TA CIKA: An damke Kansilan Soba ya na safarar bindigogi ga ƴan bindiga a Giwa, jihar Kaduna
Yankin Giwa na daga cikin yankunan da hare-haren ƴan bindiga ya yi tsanani natuka a jihar Kaduna.
Yankin Giwa na daga cikin yankunan da hare-haren ƴan bindiga ya yi tsanani natuka a jihar Kaduna.
Mazaunan kauyen sun ce 'yan bindigan sun kashe dagacen a wajen karfe 8 na dare a masallaci lokacin yana sallar ...
Kamfanin jirgin saman AZMAN air ya dakatar da tashi da sauka a filin jirgin saman Kaduna daga ranar Talata.
Rundunar Ƴan sandan jihar Neja ta bayyana cewa ƴan bindiga sun kashe mutum 13 a karamar hukumar Shiroro.
Ahmed Baba ne ya sa na samo masa sassan naman jikin mutum domin ya biya shi ladar Naira 500,000.00, kuma ...
Dama a ranar 29 Ga Nuwamba ne gwamnatin tarayya ta amince za ta ayyana su da suna 'yan ta'adda, bayan ...
Da ido na sai da na ƙirga motoci biyar duk 'yan bindiga sun banka masu wuta su na ci bal ...
Isa ya ce sun shigo suna ta harbi ta ko ina a dalilin haka mutum hudu suka mutu sannan da ...
Maharan sun aika da sakon cewa suna bukatar Naira 500,000 kudin fansar mutum biyar din da suka tafi da su.
Masari ya nuna wannan damuwar jim kaɗan bayan ya rantsar da sabbin alƙalan manyan kotuna guda uku na Jihar Katsina.