Ba za mu bari a yi mana rinto da rana tsaka ba, mutanen Kaduna mu suka zaɓa – Ashiru
Amma da ya ke su kan su a ruɗe suke sai suka yi gaggawar zuwa jaridu suka rika faɗan abinda ...
Amma da ya ke su kan su a ruɗe suke sai suka yi gaggawar zuwa jaridu suka rika faɗan abinda ...
Dokar kuwa ita ce wai bata shigar da wasu takardun kara ba a lokacin da yakamata sai sai da wa'adin ...
A hukuncin da kotun ta yanke, ta ce wai PDP da ɗan takaran ta Isah Ashiru ba su shigar da ...
An tsaurara matakan tsaro a harabar kotun domin gudun tashin hankali bayan sanar da hukuncin kotun.
Idan ba a manta ba Uba Sani na jami’yyar APC ne hukumar zabe INEC ta bayyana ya lashe zaben gwamnan ...
Malam Uba Sani ne zai kara da Isah Ashiru na PDP a zaɓen da kuma sauran ƴan takara da ke ...
Wasu mazauna jihar da suka tattauna da PREMIUM TIMES sun bayyana cewa lallai za a yi gumurzu a azaɓen Kaduna ...
Lauyan gwamna El-Rufai Abdulhakeem Mustapha, ya yaba wa kotun inda ya ce wannan hukunci yayi daidai kuma shine yafi dacewa.
Kotun ta yi watsi da wannan roko a matsayin wanda ba shi da wata sahihiyar madogara.
PDP ta ta ce ba za ta karbi sakamakon zaben da aka tabka magudi ba.