Tsohon gwamnan jihar AkwaIbom Sanata Godswill Akpabio y ace akalla sanatoci 20 suke shirin canza sheka zuwa jam’iyyar PDP da zaran jam’iyyar ta gama gyara gidanta.
Sanatan ya fadi hakanne a taron jam’iyyar da akayi a Abuja jiya.
Yace sanatocin suna jiran a daidai ta ne tsakanin bangaren Makarfi da na Ali Modu Sherrif.
Daga karshe yace mulki za ta dawo hannun jam’iyyar a 2019.
Discussion about this post