TSANANIN ZAFIN RANA: Mazauna Kano, Abuja, Sokoto da Kogi su yi kaffa-kaffa da samun bugun zuciya – NiMet
Tsananin zafi zai addabi jama'a a wasu jihohi. Ya zama wajibi mu gargaɗi mutane su ɗauki matakan gaggawa," inji NiMET.
Tsananin zafi zai addabi jama'a a wasu jihohi. Ya zama wajibi mu gargaɗi mutane su ɗauki matakan gaggawa," inji NiMET.
An tsinkayi wannan rami ne daga wata cibiyar lura da sararin samaniya ta Hukumar bincike kan sararin samaniya ta Amurka ...
Hukumar NCDC ta Najeriya ta sanar da karin wadanda suka kamu da cutar coronavirus a kasar nan ranar Juma'a.