Akpabio ba zai yi murabus ba – Inji Kakakin Majalisar Dattawa
Adaramodu, a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Alhamis, ya ce kiraye-kirayen yin murabus na Akpabio abu ne ...
Adaramodu, a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Alhamis, ya ce kiraye-kirayen yin murabus na Akpabio abu ne ...
Wannan shiri dai Shugaban Ƙasa ya fito da shi a matsayin sabuwar hanyar da 'yan Najeriya za su maida motocin ...
Majalisar Dattawa ta ƙaryata zargi da raɗe-raɗin da ake yaɗawa, cewa sun karɓi kayan tallafin raɗaɗin tsadar rayuwa zuwa mazaɓun ...
Ya ce, "yawancin waɗannan basussuka ba na yanzu ba ne, sun haura shekaru goma baya. Ina nufin basussuka ne da ...
Cikin watan jiya ne Tinubu ya naɗa Kwamishinonin Zaɓe 10, waɗanda cikin su aka tabbatar akwai masu ɗauke da katin ...
Balarabe Abbas, wanda aka maye sunan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai da sunan sa a matsayin Minista daga Kaduna, ...
Majalisar Dattawa ta fusata da tsohuwar gwamnatin Muhammadu Buhari, saboda cefanar da filayen jiragen saman da Kano da Abja.
PREMIUM TIMES Hausa ta buga labarin da Gwamna Ganduje na Kano ya ce gwamnonin APC sun ce Akpabio ne zaɓin ...
Daga cikin sunayen 19, biyar sun kammala wa'adin shekaru biyar, amma Buhari ya sake naɗa su domin su ƙara wa'adin ...
A yanzu an amince kowace jam'iyya ta zaɓi gwanayen ta bisa tsarin 'yar tinƙe, ƙato-bayan-ƙato ko zaɓen game-gari.