Mutane 14 ne aka kashe a wata sabuwar hari da aka kai kudancin Kaduna
An kai hare-haren ne a cikin daren jiya zuwa safiyar litinin din nan.
An kai hare-haren ne a cikin daren jiya zuwa safiyar litinin din nan.
Bincike ya nuna cewa Fulani basu kai hari a wannan rana da ya ce an kashe daliban ba.