Wasu dauke da bindiga sun kashe makiyaya biyu a kudanci Kaduna
An kama mutane 9 a dililin hakan.
An kama mutane 9 a dililin hakan.
Kwamishinan yace wasu abubuwan ana rurutasu ne domin son zuciya amma ba wai gaskiyar abin da ya faru bane ake ...
An kai hare-haren ne a cikin daren jiya zuwa safiyar litinin din nan.
Bincike ya nuna cewa Fulani basu kai hari a wannan rana da ya ce an kashe daliban ba.