ZARGIN DANNE HAƘƘIN MARASA GALIHU:EFCC ta riƙe fasfunan Betta, Sadiya da na Halima
Ko a cikin 2020 sai da ICPC ta bayyana cewa ta bankaɗo yadda aka karkatar da Naira biliyan 2.67 na ...
Ko a cikin 2020 sai da ICPC ta bayyana cewa ta bankaɗo yadda aka karkatar da Naira biliyan 2.67 na ...
Shi kan sa shugaba Tinubu ya rage yawan nashi ƴan rakiyan zuwa mutum 20 kacal ko da ko birnin Sin ...
Jaridar The Nation ta ruwaito cewa an gayyaci Minista Tunji-Ojo zuwa wurin Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu a ranar Talata
Shugaba Bola Tinubu ya kori shugabannin hukumomin gwamnatin tarayya biyu, tare da cewa karar ta fara aiki nan take.
A cikin jawabin Tinubu, ya sake maimaita cewa ya ƙudiri aniyar cika dukkan alƙawurran da ya ɗaukar wa 'yan Najeriya.
Ai kafin ka ɗinka riga tilas sai ka sa almakashi ka daddatsa yayin ka yi masa ƙyalle-ƙyalle. To a yanzu ...
Sai dai kuma duk da haka ya yarda cewa gwamnatin sa ba ta magance dukkan ƙalubalen gagarimar matsalar tsaron ba ...
Ya miƙa kan sa da kan sa a hannun jami'an EFCC a ranar 13 ga Disamba, kwana ɗaya bayan an ...
‘Yan majalisar sun kara kasafin kudin daga Naira tiriliyan 27.5 da shugaban kasa ya gabatar a watan Nuwamba zuwa Naira ...
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa yana sane da cewa miliyoyin ‘yan Najeriya na nuna rashin jin dadinsu da tsadar ...