Sojoji sun kashe mahara uku, sun ceto mutum 10 a jihohin Katsina da Zamfara
A ranar 16 ga watan Agusta dakarun sun gudanar da bincike a wasu maboyar maharan dake dajin Dumburum.
A ranar 16 ga watan Agusta dakarun sun gudanar da bincike a wasu maboyar maharan dake dajin Dumburum.
Abin fa ba ya misaltuwa yanzu.