Duk da bakin talauci da ayyukan masu garkuwa gwamnatin Zamfara ta biya wa jami’an ta 5 su je kallon ‘World Cup’ a kasar Rasha
Bayan wannan fitina da ya addbi mutanen jihar, Jihar na fama da tabarbarewar kiwon lafiya da ilimi matuka.
Bayan wannan fitina da ya addbi mutanen jihar, Jihar na fama da tabarbarewar kiwon lafiya da ilimi matuka.