LALUBEN LAƘANIN MATSALAR TSARO A AMURKA: Gwamnonin Arewa 10 za su rankaya taron sanin-makamar-tsaro a Amurka
Cibiyar Inganta Ɗorewar Zaman Lafiya ta Afrika da ke Amurka, ta gayyaci Gwamna Dikko Raɗɗa na Jihar Katsina da wasu ...
Cibiyar Inganta Ɗorewar Zaman Lafiya ta Afrika da ke Amurka, ta gayyaci Gwamna Dikko Raɗɗa na Jihar Katsina da wasu ...
A daidai lokacin da wasu gwamnonin Arewa 10, ciki har da Dikko Raɗɗa na Jihar Katsina ke shirin rankayawa Amurka ...
Gwamnan Katsina Dikko Raɗɗa ne ya bayyana haka, yayin jawabi wurin taron horas da jami'an na kwanaki biyu, ranar Talata ...
Ranar Juma'a kuma wasu mazauna yankin sun yi zanga-zanga a Kurfi, inda suka tare titin da Dutsinma zuwa Katsina, tsawon ...
Kakakin 'Yan Sandan Jihar Katsina, Abubakar Sadik Aliyu bai amsa kiran da wakilin mu ya yi masa ba.
Gwamnatin Jihar Katsina ta yi magana dangane ya sake tuɗaɗowar fitinar 'yan bindiga a ƙananan hukumomi 8 na cikin jihar. ...
Mamacin mai suna Haruna Wakili, an bindige shi tare da wasu mutum biyar, sannan kuma aka ƙone motoci da kantina ...
Ya zargi gwamnatin Tinubu da kawo karshen tsarin tallafin man fetur ba tare da wani shiri na dakile illolinsa ba.
Abubakar Shafi, mazaunin Kasuwar Daji, ya ce ‘yan ta’addan sun shafe sama da sa’o’i uku suna taɓargazarsu babu ƙaƙƙautawa.
Yan kasuwa da dama sun arce a cikin daji, daga baya suka ƙarasa gida, yayin da maharan suka ƙone motoci ...