Ƴan ta’adda sun sace amarya, mata ƴan rakiyan amarya 52, sannan sun kashe ‘yan banga uku a Katsina
Wadanda aka kashe sun hada da Magaji Gamji, Dan Taura da Jamilu Badamasi, dukkansu ‘yan kungiyar ‘yan banga ne a ...
Wadanda aka kashe sun hada da Magaji Gamji, Dan Taura da Jamilu Badamasi, dukkansu ‘yan kungiyar ‘yan banga ne a ...
Kowani mutum daya daga cikin mutum 35 din da sojoji suka ceto zai samu tallafin naira 100,000 daga gwamnati.
Ya ce zuwan ’yan banga ne ya kawo karshen kashe-kashen da ake yi, yana mai cewa zai iya yin muni.
Tashar Nagulle na cikin Ƙaramar Hukumar Batsari, yankin da kwanan baya 'yan bindiga suka afka wa sansanin sojojin da ke ...
Maharan sun yi shigar mata inda kowanen su ya sa hijabi, suka kai wa 'yan sandan hari, kilomita kaɗan kafin ...
Kai, lamarin fa ya yi muni sosai, saboda 'yan ta'addar sun ajiye baburan su can nesa da sansanin mu, sannan ...
"Sun kashe mutum huɗu waɗanda suka fito daga cikin gidajen su da niyyar gudun tsira, saboda tsananin rugugin ƙarar bindigogi."
Falala ya ce bayan sun gama ganin likitan sai basu koma gida Katsina ba sai suka yada zango a gidan ...
Lokacin da sojoji suka isa dajin Gundumi su na kashe 'yan bindiga ba ji ba gani, masu yawan su duk ...
Wadanda aka kashe sun hada da Sani Na Gogara, Yusuf Karamin su, Sale Lami, Dan Hameme, Malam Shafi'i, Malam Dikke ...