Sannan matsawar akwai irin su Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamila a Majalisa, zai yi wahala a samu nasarar tsige shugaban...
Read moreDuk da Soyinka bai ambaci sunan malamin ba, amma dai Sheikh Bello Yabo na Sokoto ne ya yi wannan kakkausan...
Read moreƳan ta'addan da suka sace matafiya a jirgin kasa da ya taso daga a Abuja-Kaduna a watan Maris sun sami...
Read moreGwamnonin da su ka kai wa Wike ziyara, sun je ne tare da wasu tsoffin gwamnonin PDP, inda a ranar...
Read moreLawal ya ce tsarin 'Muslim-Muslim' wata daɗaɗɗiyar ajanda ce ta ture Kiristoci daga mulkin ƙasar nan.
Read moreKotun grade one dake Mopo a Ibadan ta warware auren shekara 20 tsakanin wani limami Lukuman Shittu da matarsa Fisayo...
Read moreBabban abin da mutanen Zamfara ke buƙata a yanzu shi ne zaman lafiya. A samar da tsaro a gonaki, a...
Read moreDogara ya ce Kiristocin APC za su yi amfani da katin zaɓe domin su koya wa APC hankali.
Read moreYan ta'adda sun far wa sojoji a shingen da aka kafa domin binciken motoci a Madalla dake kusa da babban...
Read moreƊan Majalisa Abubakar 'Yalleman ne daga Jihar Jigawa ya miƙe ya karanto ƙorafin na sa, wanda ya ce ya na...
Read more