Sojojin Najeriya sun dagargaje ƙananan matatun mai 74, mallakar gaggan ɓarayin fetur
A yankin Kudu maso Gabas ma sojoji sun ce su na ci gaba da samun galaba kan tsagerun 'yan IPOB/ESN.
A yankin Kudu maso Gabas ma sojoji sun ce su na ci gaba da samun galaba kan tsagerun 'yan IPOB/ESN.
Haka kuma Ɗanmadami ya ce sojojin da ke sintiri sun bindige 'yan bindiga bakwai a Ungwan Birni cikin Ƙaramar Hukumar ...
Daraktan Yaɗa Labarai na riƙo na Hedikwatar Tsaro, Burgediya Janar Tukur Gusau ne ya sanya wa sanarwar hannu a Abuja.
A Arewa maso Yamma Danmadami ya ce Operation Hadarin Daji sun kashe mahara 16 sannan sun kama wasu mutum 7 ...
A Arewa ta Tsakiya Danmadami ya ce dakarun sun samu nasaran kan wasu ƴan bindiga dake suka addabi mutanen yankin.
Da ya ke magana kan zaben 2023, Irabor ya ce tabbas sojoji na shan matsin-lambar neman su haɗa baki a ...
Danmadami ya ce dakarun sun kama wani dake siyo wa mahara kaya da Naira miliyan 1.5 da jerin kayan da ...
Sojoji sun gama da shi ranar Lahadin wannan mako a harin da suka kai cikin ƙurgurmin dajin dake Kaduna yankin ...
Tun farko mun ga wannan soja cikin motarsa a guje yana ta tangal-tangal ya wuce mu, daga nan ne muka ...
Manjo Janar Ɗanmadami ya ce da kayan da aka ƙwato da ɓarayin da aka kama, duk sojoji sun damƙa su ...