Yadda Hukumar zabe ta Kakkafci kuri’u na, ta lallafta wa Tinubu ya ci zaɓe – Atiku
A karshe dai Atiku ya ce ko dai Kotu ta ayyana shi shugaban kasa ko kuma kawai a sake zaɓe, ...
A karshe dai Atiku ya ce ko dai Kotu ta ayyana shi shugaban kasa ko kuma kawai a sake zaɓe, ...
Mataimakin Hadimin Yaɗa Labarai na Atiku, wato Phrank Shaibu, ya bayyana kiran da Tinubu ya cewa munaficci ne kawai.
Mataimakin Hadimin Yaɗa Labarai na Atiku, wato Phrank Shaibu, ya bayyana kiran da Tinubu ya cewa munaficci ne kawai.
Ya ce ya na so su ƙwato masa haƙƙin sa, kuma hakan a cewar sa zai zamo wani ginshiƙin ƙarfafa ...
Su biyun dai kowa ya shigar da ta sa ƙarar daban-daban, wadda su ka ce INEC ba ta bi doka ...
Yanzu dai abin gaba daya ya zama kamar wasan yara. Duka manyan jam'iyyun hudu kowannen su ya ce shine yayi ...
Tinubu ya doke sauran 'yan takara 17, bayan ya samu ƙuri'u 8,794,726. Wato ƙuri'un sa sun fi na kowane ɗan ...
Ɗan takarar shugaban Kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya yi nasara a zaɓen shugaban kasa a jihar Sokoto.
Ɗan takarar shugabancin ƙasa a PDP, Atiku Abubakar ya lashe dukkan ƙananan hukumomin Jihar Gombe 11.
Hukumar ta Kuma ce sakamakon zaben Wanda aka tattare da ga gundumomi 10 ya nuna cewa jami’yyar APC ta samu ...