MAIDUGURI: Yadda Boko Haram suka kutsa sansanin gudun hijira, suka yi kisa da satar abinci
Boko Haram sun yi wa sansanin 'yan gudun hijira shigar-kutse suka kashe mutum biyu tare da satar kayan abinci.
Boko Haram sun yi wa sansanin 'yan gudun hijira shigar-kutse suka kashe mutum biyu tare da satar kayan abinci.