KORONA: An samu karin mutum 10 da suka mutu, 247 sun kamu a Najeriya
Bayan haka kasar Faransa ta bai wa Najeriya gudunmawar kwalaben ruwan maganin rigakafin cutar korona na AstraZeneca guda 501,600
Bayan haka kasar Faransa ta bai wa Najeriya gudunmawar kwalaben ruwan maganin rigakafin cutar korona na AstraZeneca guda 501,600