YARJEJENIYAR ZAMAN LAFIYA: Ƴan takara da ke zawarcin shugabancin Najeriya sun rattaba hannu kan zaman lafiya a lokacin zaɓen 2027
Ya buƙaci ’yan takara su mayar da hankali kan bunƙasar tattalin arziki, tsaro, samar da ababen more rayuwa, kiwon lafiya






































