Yadda masu garkuwa da mutane suka kwashe Naira miliyan 7 daga asusun bankin wanda suka yi garkuwa da shi
Mista Ikenga ya ce an kama mutanen ne a ranar 15 ga Satumba bayan jami’an rundunar sun samu bayanan sirri...
Mista Ikenga ya ce an kama mutanen ne a ranar 15 ga Satumba bayan jami’an rundunar sun samu bayanan sirri...
Saboda fargabar yiwuwar zanga-zanga ko tashin hankali, gwamnatin jihar ta soke gangamin APC tare da sanya dokar hana fita.
Gwamnan Ebonyi, Francis Nwifuru, ya jaddada cewa mulki haɗin guiwa ne tsakanin hukumomi, ba kawai aikin ɓangaren zartarwa ne kaɗai...
Adamu na samun goyon bayan tsohon gwamnan jihar, Tanko Al-Makura wanda ya yi gwamna har sau biyu kuma ga shi...
Wike ya sha bayyana cewa yana goyon bayan Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2027, amma ya dage cewa PDP...
Ta kuma bayyana cewa ma’aikatar ta shiga tsakani kan wani abu da ya faru wanda aka zargi mijin wata mata...
Nsuke ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin da yake zantawa da ’yan jarida a filin jirgin sama na...
Muƙaddashin Jami’in Yaɗa Labarai na OPWS, Ahmad Zubairu, ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a daren...
Tsohon sanatan ya yi alƙawarin amfani da ƙwarewarsa wajen samar da shugabanci mai inganci da zai magance matsalolin da jihar
Rundunar ta ce har yanzu ana ci gaba da ƙoƙarin ƙwato sauran shanu da kuma cafke waɗanda suka tsere.