Ahmed mai shekaru 54 zai yi zaman gidan kaso bayan kama shi da laifin yi wa ‘yar shekara 12 fyade
Bisa ga sashe 137 na dokar jihar Legas ta shekarar 2015 hukuncin wanda aka kama da laifin yi wa yara...
Bisa ga sashe 137 na dokar jihar Legas ta shekarar 2015 hukuncin wanda aka kama da laifin yi wa yara...
Ministan ya kuma ce gwamnati ta Kuma fara gyaran asibitocin Kula da masu fama da cutar 10 a faɗin kasar...
Bayan ta shiga hannun jami'an tsaro Abigail ta tabbatar wa jami'an tsaron laifin da ake zargin ta da aikatawa sannan
A ranar Litinin kodinatan kungiyar tare da tawagarsa ne suka sanar da 'yan sanda aika-aikan da Fatima ta aikata.
Akalla mutum 10 suka baƙonci lahira sanadiyyar rikicin makiyaya da manoma da aya ɓarke a karamar hukumar Jahun dake jihar...
Ya ce tun bayan da ya kamu da cutar yake kokarin Shan magani domin ganin ya samu lafiyar.
Bayan haka alkalin kotun Olaolu Olanipekun da yake yanke masa hukuncin ya ce Azeez zai yi aiki daga karfe tara...
An gurfanar da Titus a gaban kotun ranar Laraba bisa laifin tada hankalin mutane da yi wa mai gidan hayansa...
Cutar ya fi yaduwa a kasar Chana sannan kasashen United Kingdom, Faransa da Jamus an daga cikin kasashen da cutar...
Rundunar ta ce ta samu rahoton laifuka har 1,182 da da suka haɗa da: rahoton sace ababen hawa da alburusai...