Minista Idris ya yi kira ga kafofin yaɗa labarai da hukumomin tsaro su ƙarfafa haɗin gwiwa domin tabbatar zaman lafiya a ƙasa
Ministan ya jaddada cewa ingantaccen haɗin gwiwa wanda aka gina bisa mutunta juna, ƙwarewa a aiki, amincewa da fahimtar rawar






































