Sabbin malaman mu za su fara aiki a Fabrairu – El-Rufai
Wadanda aka dauka za su fara aiki ne a watan Fabrairu
Wadanda aka dauka za su fara aiki ne a watan Fabrairu
Ana tsare da El-Zakzaky ne shi da matar sa tun cikin Disamba, 2015
Duk da dubban jami’an tsaro da aka jibga a garin Kaduna, kungiyar Kwadago ta gudanar da zanga-zanga a jihar.
An yi zanga-zanga a Kaduna
Yanzu dai kowa ya feke wukar sa ana jira.
NLC ta zargi El-Rufai da korar ma’aikatan don kawai ya samu damar ciwo bashi daga bankin Duniya.
Masinjan ya yanke jiki ne ya fadi a daidai yana kokarin yi wa 'yan uwan sa bayani.
An nada Ben Kure shugaban hukumar bada agaji na gaggawa na jihar Kaduna.
An dade ana ta kai ruwa rana, tun bayan da aka shirya wa malamai jarabawar gane dakikai a cikin su.
Ya karantar da yadda 'ya'ya ke yin biyayya ga iyayen su.