KADUNA: Buhari zai sake zuwa Kaduna don yi wa El-Rufai Kamfen
Kowa dai a cike yake yana jiran Allah ya kaimu ranar Asabar ya zabi wanda ya ke so.
Kowa dai a cike yake yana jiran Allah ya kaimu ranar Asabar ya zabi wanda ya ke so.
Bisa ga sakamakon, Buhari ya lashe kananan hukumomi 15 cikin 23 a Jihar.
Duk wanda ya fito zanga-zanga a Kaduna, zai yabawa aya zaki
El-Rufai sai da yayi awa hudu cur a Kan layi kafin a ka kai kansa ta kada kuri'a.
Wasu daga cikin manyan 'yan siyasan Najeriya a wajen Zabe
'Yan Sanda sun nesanta kan su daga adadin da El-Rufai ya sanar
Jam’ian ‘yan sanda sun bada sanarwar kama mutane shida da ake zargi.
A cikin bidiyon za a iya ganin El-Rufai na tambayar kwamandan adadin mutanen da aka kashe.
An kai harin ne tun ranar Litinin, kuma hari ne na ramuwa, wanda aka kai wa wasu can baya.
An kai wannan hari ne a ranar Juma’a. Cikin wadanda aka kashe akwai yara kanana 22 da mata 12.