Hukumar Inshorar lafiya ta gano masu morewa shirin na boge
Wadanda aka cire din suna morewa shirin ne ba tare da samun sahihiyar amincewar hukumar ba.
Wadanda aka cire din suna morewa shirin ne ba tare da samun sahihiyar amincewar hukumar ba.
Yace za’a samu ragin sama da Dala Miliyan $12 ganin tattaunawar da sukeyi akan hakan a gidajen Madinah.
Kauyukan sun hada da Mittiri, Akalli da Arribbari.
“ Ina da yakinin cewa samun nasarar kasar nan zai yiwu ne idan har muka yi hakan zagaye da Buhari ...
Za’a fara wasan ne daga ranar 27 zuwa 31 ga watan Maris.
Majalisar ta karanta wasikar dake kunshe da sunayen a zauren majalisar
Bayan sace mutane da akeyi barayi na sata kamar babu gobe a hanyar.
Yanzu dai ya amince ya bayyana a gaban kwamitin Sanata Shehu sani domin kare kansa.
Mijin nata dai ya umurci kotun da ta raba auren nasu domin ba zai iya zama da wannan mata ba.
Sakataren gwamnatin tarayya Babachir ya ce ba zai halarci zaman kwamitin Shehu Sani Ba