Najeriya ta ƙaddamar da shirin samar da wadatacciyar gas ɗin girki da take sa ran zai isa ga gidaje miliyan biyar nan da 2030
Shirin bunƙasa samar da iskar gas na LPG na daga cikin manufofin da gwamnatin tarayya ta ƙaddamar domin bunƙasa amfani
Shirin bunƙasa samar da iskar gas na LPG na daga cikin manufofin da gwamnatin tarayya ta ƙaddamar domin bunƙasa amfani
Tsohon gwamnan ya musanta dukkan zarge-zargen, yana mai cewa ana amfani da shari'un ne domin ci gaba da tsare shi.
A ranar 22 ga watan Afirilu ne gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutane shida a gaban Babbar Kotun Tarayya kan ...
Shugaba Tinubu ya bayyana harin a matsayin dabbanci da rashin tausayi da aka aikata kan fararen hula marasa laifi.
Harin ya sake ƙara nuna yadda rikicin da ke tsakanin Houthis da Saudiyya ke barazana ga harkokin makamashi a yankin ...
Tinubu ba shi da sauran kuzarin, ya kamata ya yi ritaya a 2027 saboda sabunta fata ya koma rashin sabunta ...
Ya bayyana cewa duk da muhimmancin masu magana da yawun gwamnati da sauran mataimaka, babu wanda zai iya maye gurbin ...
Kafin gana wa da shugaban ƙasa, Hanga ya gana da shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda, da gwamnan Kano, ...
Sanarwar ta ƙara da cewa Gwamna Uba Sani ya miƙa ta'aziyyarsa ga iyalan waɗanda suka rasa rayukansu, tare da addu'ar
Hare-haren sun yi sanadin mutuwar mutane, raba dubban mazauna yankin da muhallansu, da kuma kawo cikas ga harkokin noma