Yawan ɗalibai mata 185 harin Amurka da Isra’ila ya hallaka a Iran
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi, ya wallafa hoton wurin harin yana zargin Amurka da Isra’ila da lalata makarantar
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi, ya wallafa hoton wurin harin yana zargin Amurka da Isra’ila da lalata makarantar
Haka kuma, Iran ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Qatar, Bahrain, Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa.
Rahoton daga Al Jazeera, wanda ya ambato kamfanin dillancin labarai na Fars, ya ce adadin mamatan ya karu bayan sabbin ...
Sakamakon tashin hankalin, ƙasashe da dama a yankin Gulf sun rufe sararin samaniyarsu, lamarin da ya janyo soke ko tsaida
A cewar Human Rights Activists News Agency (HRANA) mai hedkwata a Amurka, sama da mutane 500 sun mutu, yayin da ...
Ba wani abu da yake da tabbas a yankin Gabas ta tsakiya amma abun da yake da tabbas shi ne ...
Ba a dai san illar hare-haren na Iran ba har zuwa lokacin da ake wannan rahoto amma BBC ta ruwaito ...
Shugaban ƙasar Amurka ya buƙaci Iran da ta dawo teburin tattaunawa da amincewa da tayin da aka yi mata na ...
Guo ya jaddada aniyar SIn ta tattaunawa da dukkan ɓangarori da ba da gudunmowa wajen wanzar da zaman lafiya da ...
Rahotanni daban-daban daga Tehran sun nuna cewa an ji ƙarar fashewar wani abu a Arewa maso gabashin babban birnin ƙasar ...