Gwamnatin Kaduna ta kori ma’aikatan KASTELEA 124
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kori ma'aikatan Kula da bin dokar hanyoyi da gyara muhalli 124 saboda saba wasu dokoki da ...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kori ma'aikatan Kula da bin dokar hanyoyi da gyara muhalli 124 saboda saba wasu dokoki da ...
Sabon Mabudin Kauru ya ce gwamnati zata fara aiyukan ci gaba babu kakkautawa a karamar hukumar.
Ya yi kira ga shugabannin kabilar Igbo din da su yi amfani da yan uwansu da aka nada a mukaman ...
Amaechi ya fadi haka ne a wajen kaddamar da sabuwar tashan sauke kaya da aka bude a bude a Kaduna.
Kwamishina Lere ya fadi haka ne da ya ke zantawa da gidan jaridar Daily Trust.
Shiko Farfesa Ango Abdullahi, shugaban kungiyar Dattawan Arewa cewa ya yi abin da matasan fadi ya yi daidai kuma yana ...
Ya ce Kungiyar dattawan Arewa na tare da matasan kuma za su basu duk irin goyon bayan da ya kamata ...
Kungiyar ta ce ko wani Inyamiri ya koma garin sa kawai.
Uche Madu yayi kira ga ‘yan uwansa ‘yan Kabilar Igbo da su dawo yankinsu domin gina ta.