TSOKACI: Fantsamar ‘yan Arewa masu jari-bola da yara ‘yan ‘shushana’ a Abuja
Amma kuma da rana ta take sai ka neme su ka rasa, saboda dama yawanci masu bayar da takalma ana ...
Amma kuma da rana ta take sai ka neme su ka rasa, saboda dama yawanci masu bayar da takalma ana ...
Kungiyoyin matasan sun bayyana haka ne bayan kammala wani ganawa da suka yi da sauran mambobin kungiyoyin a Kaduna.
Birnin Yero ya ce masu garkuwan basu tuntube shi ba tukuna.
" Bayan kungiyar ta tafi sai wasu matasa suka far mana a cikin gidajen mu,"
Hukumar zabe na Jihar Kaduna ta tsaida ranar 12 ga watan Mayu domin gudanar da Zaben kananan hukumomi a Jihar.
Ina mai tabbatar muku cewa wasu matasa sun bankawa shaguna da dama wuta.
Wandanda aka gamsu da su ne za a basu takardun daukan aikin malunta a Jihar.
A haka dai tuni aka ja daga, kowa ya wasa wukar sa.
Lauyoyin mu a shirye suke.
Muna tuhumar sa da yi mana kazafi, cin fuska, karya da tonon silili.