Shugabannin sojin Najeriya ‘yan wasan kwaikwayo ne kawai- Inji kanar TJ Abdullahi
Yace sojojin suna cikin matsanancin hali a filin daga na rashin abinci, ruwan sha da makaman arziki.
Yace sojojin suna cikin matsanancin hali a filin daga na rashin abinci, ruwan sha da makaman arziki.
Sanata Shehu Sani yayi tir da samamen da aka kai gidan Jaridar PREMIUM TIMES
Gwamnar jihar Nasir El-Rufa’I ya nuna godiyarsa mutaka akan taimakon da jihar Kaduna za ta samu akan hakan.
Ya kuma ce anfi kamuwa da cutar a makarantun kwanan bodin da kuma gidan yari.
Gwamnati ta tsare shugaban kungiyar Ibrahim El-Zakzaky bayan arangamar da kungiyar tayi da sojojin Najeriya a garin Zariya.
Lauyan yafadi hakanne a daidai yana mika takardan ajiye aikinsa sannan ya fice daga kasar zuwa Senegal.
Wasu daga cikin wadanda suka sami raunuka a harin jirgin sojin saman Najeriya wanda akayi bisa kuskure.
Wa’adin Jammeh dai zai kare ne yau, 18 ga watan Janairu, 2017.
“Saboda haka ne ya sa hukumar ta kara dagewa domin ta dakatar dayaduwar cutar.”
An saka dokar hana walwala a karamar hukmar Zango Kataf na awoyi 24