Hukumar EFCC ta kama buhuhuna sha ke da kudi a filin jirgin saman Kaduna
Buhuhunan suna kunshe ne da kudaden da ya kai naira miliyan 49.
Buhuhunan suna kunshe ne da kudaden da ya kai naira miliyan 49.
Kwamishinan rundunan ‘yan sandan jihar Bashir Makama ya tabbatar da mutuwar mutane 6.
Yanzu dai za’a kaisu kotu domin yanke musu tara da kuma hora su.
Sanata Shehu yace kamata ya yi a fara karantar da daluban makarantun firamari da sakandare tarihin yadda akayi bautar bayi ...
Buhari ya dawo kasa Najeriya ne ranar Juma’a.
Awoyi bayan sanar da kashe wadansu makiyaya biyu a Anguwan Yashi dake karamar hukumar Jema'a, kudancin Kaduna an sake tsinto ...
Rarara ya kuranta sannan ya yabi Buhari kuma ya yi masa addu'ar samun karin lafiya.
Bayan haka kuma ya musanta rade-radin da ake ta yadawa wai mataimakinsa Yemi Osinbajo zai cigaba da rike kasar.
Matasa a garin Bauchi suna nuna farincikinsu
Gwamna Abubakar da tawogan sa sun duba wuraren da ake gudanar da wannan aikine a makon da ya gabata.